Kasashe 10 Da Bashin IMF Ya Yi Wa Katutu
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe 10 Da Bashin IMF Ya Yi Wa Katutu

byBello Hamza
2 years ago
IMF

Hukumar Lamuni ta Duniya (IMF) na taka muhimmiyar rawa wajen bayar da tallafi da taimako ga kasashen da suke fuskantar matsalolin tattalin arziki. Amma bashin IMF na iya zama matsala ga kasashen da suka karba musamman ga tattalin arzikinsu saboda tsauraran ka’idoji da hukumar kan gindaya wa kasashen da suke karbar basukan musammnan kasashen yankin Afirika inda ake fama da matsanancin talauci.

Mujallar ‘Business Insider Africa’ ta binciko tare da kawo muku kasashe 10 na Afirika da suka fi kowace kasa dakon bashin IMF.

  • An Cimma Yarjejeniyar Sauyin Yanayi Mai Ma’anar Tarihi
  • CITAD Ta Horar Da Matasa 40 Kan Fasaha A Kano

Yawancin kasashen da suke rungumar basukan IMF suna yi ne yayin da suka shiga matsalar karayar tattalin arziki, basukan ya kan taimaka musu wajen rage radadin da matsalar tattalin arzikin ke haifarwa.

Basukan ya kan taimaka wa kasashen tafiyar da harkokinsu har sai abubuwa sun daidata, haka kuma basukan yana taimakawa wajen daga mutuncin kasashe a idon duniya, yadda kasa ta yi kokarin biyan basukan yana taimakwa wajen kara samun wasu tallafi daga cibiyon bayar da tallafi na duniya.

A nan kuma mun kawo muku kasashe Afirka 10 da suka fi kawacce kasa yawan bashi daga IMF kamar yadda hukumar ta wallafa a shafinta na intane a ranar 6 ga watan Disamba 2023.

Kasashen sun hada da 1. Masar da ke da bashin Dala 11,968,321,674 2. Angola mai bashin Dala 3,153,816,667. 3. Afirika ta Kudu nada bashin Dala 2,669,800,000. 4. Côte d’Iboire nada bashin Dala 2,117,559,620 5. Kenya nada bashin Dala 2,058,982,100, 6. Nijeriya na dakon bashin Dala 1,840,875,000 7. Ghana Dala 1,644,377,000 8. Morocco Dala 1,499,800,000 9. Jaumhoriyyar Kongo, Dala 1,294,500,000 sai kuma na 10. Tunisia da ake bi Dala 1,259,139,338.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

October 3, 2025
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

October 3, 2025
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

September 27, 2025
Next Post
Abdullahi Adamu Ya Yi Murabus A Matsayin Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa

Tsohon Shugaban APC Abdullahi Adamu Ya Yi Ritaya Daga Shiga Harkokin Siyasa

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version