Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Kasashen Waje: Sallah: Al’ummar Nijar Sun Koka Da Tsadar Kayayyaki

by Tayo Adelaja
June 21, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwanaki kadan kafin karamar Sallah, ‘yan kasuwa da jama’ar gari duka suna kukan rashin kudi. A gefe daya, jama’a suna cewa kayan abinci da na sutura duk sun yi tsada.

Wasu mata da suka je kasuwa sun zanta da manema labarai, inda suka bayyana cewa lamarin tsadar kaya sai dai a rufe baki kawai. Wata mata, Malama Fatsuma, ta ce jama’a suna da kudi, sai dai kayayyaki ne suka yi tsada. Amma wani malamin cewa ya yi gaskiyar magana ita ce, babu kudi a hannun mutane.

samndaads

Su ma wasu ‘yan kasuwa Abubakar da Habu, suna cewa su dai hali irin na bana daban yake. Suka ce, mutane za su je rumfunansu su tambayi farashin kaya, amma maimakon su saya, sai su ce sai sun dawo.

Wannan matsala tana da nasaba da matsalolin faduwar farashin man fetur, da kuma na wasu ma’adinai kamar Uranium a kasuwannin duniya ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kasashen Waje: An Nada Yarima Mai Jiran Gado A Masarautar Saudiyya

Next Post

RAHOTO: Makomar Alkalai A Turkiyya Bayan Yunkurin Juyin Mulki

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

RAHOTO: Makomar Alkalai A Turkiyya Bayan Yunkurin Juyin Mulki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version