Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

An Kashe Shi Saboda Satar Doya A Enugu

by Tayo Adelaja
October 9, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba

Rundunar ‘yan Sanda ta jihar Enugu ta fara gudnar da binciken zarginda ake na kashe wani mutum akan sace Doya ɗaya a ƙauyen   Amorji Nike dake  Abakpa a cikin Jihar.

samndaads

Kakakin rundunar, SP Ebere Amaraizu ne bayyana hakan a wata takarda ta rundunar ta fitar a jihar, inda takardar tace, abin ya auku ne ranar Huɗu ga watan Okutaba.

Kakakin ya ce, abin ya auku ne a ƙauyen Amorji Nike dake Abakpa dake cikin ƙaramar hukumar  Enugu ta Yamma dake cikin jihar.

Kakakin ya ce, an yardar da Gawar mamacin a harabar da aka kashe shi.

A cewar kakakin, rundunar tana kan gudanar da bincike, akan lamarin, inda ya ce a halin yanzu, an cafko mutum biyu da ake zargi da aikat kisan.

Kakakin ya ce, waɗanda aka kama ɗin suna baiwa rundunar haɗin kai wajen gudanar da binciken.

SendShareTweetShare
Previous Post

APC Da PDP Jam’iyyu Ne Matattu —Okupe

Next Post

SHAFIN FARKO

RelatedPosts

Neja

Tsaro; Sakataren Gwamnatin Neja Ya Nemi ‘Yan Bindiga Su Aje Makamai

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Sakataren gwamnatin Neja, Ahmed Ibrahim Matane...

Tinubu

Sanata Tinubu Ya Bukaci A Kara Samar Da Zaman Lafiya Tsakanin Al’umma

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Jagoran jam'iyyar babbar jam’iyya mai mulkin...

Miyagun Kwayoyi

Shugaban NDLEA Ya Yi Alkawarin Fattatakar Dillalan Miyagun Kwaya A Nijeriya

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Bello Hamza, Shugaban hukumar NDLEA, Brig. Gen. Buba Marwa...

Next Post

SHAFIN FARKO

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version