Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kayan Naira Miliyan 172 Gobara Ta Kona A Makarantar ‘Yan Mata Dake Badawa A Kano

by
3 years ago
in Uncategorized
1 min read
Gobara Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Hudu A Kebbi   
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Har Yanzu Messi Ya Fi Kowa Daukar Albashi A Tamaula

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

ADVERTISEMENT

Al’umma Badawa da ke cikin Karamar Hukumar Nasarawa a Jihar Kano sun bukaci Gwamnatin Dakta Abdullahi Umar Ganduje ta sake gina ajujuwan makarantar Sankandiren ‘yan mata ta unguwar Badawa da Gobara ta kone a cikin makon da ya gabata.
Gobarar wadda ta tashi da misalin karfe 1:00 na safiya a ranar litinin 25 ga wtan marcis shekara ta 2019 data gabata, wadda ta kone ajujuwa, dakin gwaje gwaje da dakin karatu (liabry), lokacin da wakili Jaridar leadership a yau Lahadi ya ziyarci makarantar ya rawaito cewa al’ummar
unguwar ta Badawa sun gudanar da addu’o’i domin neman tallafin ubangiji domin kare faruwar haka nan gaba. Dagacin Badawa Zakariyya Garba ya bayyanawa Jaridar leadership ayau Lahadi cewar gobarar ta fara ne da misalin karfe 1:00 na safiyar Litinin lokacin da jama’a ke tsaka da barci, ya ci gaba da cewar gobarar ta kone ajujuwa da dakin gwaje gwaje wanda aka cika da kaya da kuma wani dakin karatu Liabry.
Alhaji Zakariyya Garba yace wuraren da gobarar ta kone wanda suka kai kimar Naira Miliyon 172 wanda kamfanin Maltina da kuma kamfani samar da man fetur na Esso suka gina domin bayar da tasu gudunmawar ga cigaban al’umma. Don haka sai ya bukaci Hukumomin Kananan Hukumomi da gwamnatin Jihar Kano da daidaikun mutane su kawo dauki domin ganin daliban wannan yanki sun ci gaba da karatunsu. Tsohon shugaban kugiyar iyaye da malaman Makarantar Muhammad Makaye shima ya bukaci Gwamnatin Jihar Kano ta kawo masu dauki ta hanyar sake ginin wurare da gobarar ta lalata wanda yanzu haka dalibai ke ci gaba da zama a gudajensu sakamakonr ashin wuraren karatu. Musamman ganin cewa yanzu an kusa fara jarrabawa kuma makaratar bata da wani wurin gudanar da gwaje gwaje wanda a halin yanzu daliban wannan makaranta na maleji ne a wata makarantar firamare.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Gudanar Da Maulidin Inyass Karo Na 33 A Kano

Next Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kawo Karshen Matsalar Ruwan Sha A Yankunan Karkara- Barade

Labarai Masu Nasaba

Messi

Har Yanzu Messi Ya Fi Kowa Daukar Albashi A Tamaula

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
6 days ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 week ago
0

...

Ramadan: Diyar Marigayi Sheikh Ja’afar Ta Fara Tafsirin Al-qur’ani A Masallacinsa Da Ke Kano

An Kashe Mutum 172, An Yi Garkuwa Da 23 A Arewa Maso Gabashin Nijeriya Cikin Watanni 3 —Rahoto

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Next Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kawo Karshen Matsalar Ruwan Sha A Yankunan Karkara- Barade

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: