Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home ILIMI

Kimiyya: Kallon Bidiyon Batsa Na Rage Kaifin Basira Ga Matasa

by Tayo Adelaja
October 9, 2017
in ILIMI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Baƙir Muhammad

Masana kiwon lafiyar ƙwaƙwalwa sun yi gargadin cewa kallon hotuna da bidiyon batsa a Intanet na canza kwayar halittun ƙwaƙwalwar mutane musamman ma yara da suka balaga.

samndaads

Masanan sun faɗi haka ne a wani babban taron duniya da aka kammala a Rome a kan hatsarin batsa da yara ke fuskanta a duniyar Intanet.

Donald Hilton wani babban likitan ƙwaƙwalwa a Amurka ya yi gargadi kan mummunan tasirin da bidiyon batsa a intanet ke yi a ƙwaƙwalwar yara.

A wajen taron masana sun yi nazari tare da tattauna illar kallon bidiyon batsa a ƙwaƙwalwar yara.

Masana sun ce halayyar ƙwaƙwalwa na canzawa a yayin da take nazari ko karatu, kuma yakan zama illa idan aka takura ƙwaƙwalwa.

An bayyana cewa matasa na shafe lokaci suna kallon bidiyon batsa domin ƙoƙarin gamsar da kansu ta hanyar wasa da al’auransu da hannu a yayin da suke kallon bidiyon na batsa.

Taron ya yi kira ga iyaye su farga su lura wajen ɗaukar matakan kula da dabi’un ‘ya’yansu tare da yin kira ga mahukunta su karfafa dokokin kare kananan yara.

SendShareTweetShare
Previous Post

KIMIYYA: Babu Tsaro Ko Kaɗan A Intanet

Next Post

Daga Teburin Edita: Aishar CBN

RelatedPosts

Me Yasa Ake Dakile Ilimin Mata A Arewa (1)?

by Sulaiman Ibrahim
7 months ago
0

SHIMFIDA. Lokacin da aka sace daliban makarantar Chibok a jihar...

Hana Barace-barace Shi Ne Mafi Alheri Ga Al’umma – Pantami

Zuwa Ga Shugaba Buhari!

by Daurawa Daurawa
10 months ago
0

Barka da shan ruwa, da kuma fatar Allah ya amshi...

Mafita Kan Yadda Aka Yi Watsi Da Ilimi A Arewa

Mafita Kan Yadda Aka Yi Watsi Da Ilimi A Arewa

by Sulaiman Ibrahim
10 months ago
0

Ilimi haske ne da shiriya, kamar yadda jahilci duhu ne...

Next Post

Daga Teburin Edita: Aishar CBN

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version