Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kirsimeti: Bishop Mamza Ya Raba Tallafin Dubu Goma-goma Ga Nakasassu A Adamawa  

by Muhammad
December 25, 2020
in LABARAI
1 min read
Mamza
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muh’d Shafi’u Saleh, Yola

 

samndaads

Shugaban kungiyar kiristoci ta kasa (CAN) reshen jihar Adamawa, kuma shugaban cocin Catholic Diocese Bishop Stephen Dami Mamza, ya raba kyautar naira dubu 10-10 ga nakasassu dari biyu a Yola fadar jihar.

 

 

Ya ce “dama mun saba gabatar da irin wannan kyautar duk shekara muna ziyartan gidajen yari mu kaiwa mutanen dake tsare, amma bana saboda matsalar annobar korona bamuje ba, mu ka ga ya dace mu tallafawa nakasassu 200.

 

“Manufana shi ne na samar musu da kayayyakin abinci, amma na canja, bisa la’akari da cewa watakila wasunsu wani abinci na musamman su ke ci, ko rage cin abinci, yasa yana dacewar a raba musu kudin” inji Mamza.

 

Wani abunda LEADERSHIP A YAU Juma’a ta lura dashi, shi ne cikin nakasassun da su ka amfana da tallafin lokacin rabiyan sun hada da muslmi da kiristoci.

 

 

Da ta ke jawabin godiya a madadin nakasassun da su ka amfana Godiya Simon, ta godewa shugaban kungiyar kiristocin da tallafin da ya ba su.

 

Ta kuma yi addu’ar Ubangiji Allah ya albarkaceshi ya dinkamishi, ya daukaka matsayinshi, bisa so da kaunar da ya nuna mu su, ta yi fatan Allah ya albarkaci abinda su ka samu.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Zama Dole A Cike Gibin ‘Ya’ya Mata A Sashen Kiwon Lafiyar Arewa – Farfesa Binta  

Next Post

….Mark, Nnamani Sun Taya ‘Yan Nijeriya Murnar Bikin Kirsimeti

RelatedPosts

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Muhammad
21 mins ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Next Post
Bikin Kirsimeti

….Mark, Nnamani Sun Taya 'Yan Nijeriya Murnar Bikin Kirsimeti

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version