Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kirsimeti: CAN Ta Nemi Kiristoci Su Kai Wa Marayu Dauki A Jihar Kano

by Muhammad
December 27, 2020
in LABARAI
1 min read
CAN
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Kungiyar Kiristoci ta kasa CAN reshen jihar Kano ta yi kira ga mambobin ta da su kai taimako da dauki ga marayu da mabukata a daidai lokacin da suke gudanar da bukuwan kirsimeti da na sabuwar shekara.

samndaads

Shugaban kungiyar, Rev. Adeyemo Samuel, ya bayyana haka a tataunawarsa da manema labarai a garin Kano ranar Alhamis.

Samuel ya kuma kara da cewa, ba duka iyalai suke iya samun abin da za su yi bukukuwa da shi ba a saboda haka ya kamata a taimaka musu a matsayin wani janibi na bikin da ake yi.

“Mu raba abinci da soyaya a tsakanin makwabtar mu da dukkan mabukata ta haka za mu kara dankon soyayya a tsakanin al’umma, Allah kuma zai ba mu lada,” iniji shi.

Ya kuma bukaci kiristoci su kara kaimi wajen ganin an samu zaman lafiya tare da kawo karshen matsalar tsaro a fadin tarayyar kasar nan.

Ya kuma bukaci Kiristoci su rungumi matakai na kariya daga cutar korona a yayin da suke gudanar da bukukuwan kirsimeti don kaucewa yaduwar cutar a fadin tarayyar kasar nan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kirsimeti: Gidauniyar Ahmadu Bello Ta Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Zauna Lafiya Da Juna

Next Post

An Nemi Kiristocin Jihar Katsina Da Su Yi Addu’oi Na Musamman Ga Gwamnatin Jihar

RelatedPosts

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Shirin yaƙi da safarar bil’adama da fasa-ƙwaurin ‘yan gudun hijira...

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Muhammad
9 hours ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Next Post
Na Musamman

An Nemi Kiristocin Jihar Katsina Da Su Yi Addu’oi Na Musamman Ga Gwamnatin Jihar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version