Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kirsimeti: Gidauniyar Ahmadu Bello Ta Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Zauna Lafiya Da Juna

by Muhammad
December 27, 2020
in LABARAI
1 min read
Gidauniyar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Shugaban Gidauniyar Ahmadu Bello, Alhaji Abubakar Umar, ya nemi ‘yan Nijeriya su yi bukukuwan Kirismeti tare da tabbatar da zaman lafiya da juna.

samndaads

Alhaji Umar ya bayyana haka a sanarwar da ya raba wa manema labarai a garin Kaduna ranar Juma’a.

“Muna a Gidauniyar tunawa da Sir Ahmadu Bello muna kira ga dukkan ‘yan Nijeriya su rungumi juna cikin zaman lafiya tare da kaunar juna, muna kuma yi muku murnar bukukuwan kirismeti na shekarar 2020,“ inji shi.

“Yakamata mu yi koyi da yadda su Sardaunan Sakkwato suka jagoranci al’umma arewacin Nijeriya cikin adalci da kaunar juna ba tare da nuna banbanci ba,’’inji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mahimmancin Zaman Lafiya

Next Post

Kirsimeti: CAN Ta Nemi Kiristoci Su Kai Wa Marayu Dauki A Jihar Kano

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post
CAN

Kirsimeti: CAN Ta Nemi Kiristoci Su Kai Wa Marayu Dauki A Jihar Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version