Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Kisan Kai: ’Yan Sanda Sun Kama Uba, Da Da Jika A Kano

by Muhammad
December 24, 2020
in JAKAR MAGORI
1 min read
Kisan Kai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

’Yan sanda a Kano sun ce sun cafke Adamu Musa mai shekaru 50, dansa Sule Malam da kuma jikansa, Isyaku Sule, saboda kashe wani da ake zargi da satar mutane da ‘yarsa ‘yar shekara biyar a kauyen Gomo da ke Karamar Hukumar Sumaila. Kakakin rundunar ‘yan sanda a Kano, Abdullahi Kiyawa, ya fada a cikin wata sanarwa da aka fitar a daren Talata cewa, Musa ya furta da bakinsa “ya umurci’ ya’yansa maza uku da jikansa da su kashe wani mutum ake zargin mai satar mutane ne.”

Kiyawa Kiyawa ya fada a ranar 26 ga watan Agusta, wadanda ake zargin sun mamaye matsugunin Madunkuri da ke kauyen Gomo, Karamar Hukumar Sumaila ta Jihar Kano, ”sun kai hari sun kashe wani matashi mai suna Kabiru Ya’u mai shekara 30 da ‘yarsa Harira Kabiru. Ya ce wadanda ake zargin sun yi ikirarin cewa sun yi amfani da adduna da kuma gora wajen yi wa wadanda suka kashe fyade. A cewarsa, ‘Operation Puff Adder’ sun kama wadanda ake zargin a ranar 19 ga watan Disamba kimanin kwanaki 119 bayan faruwar lamarin.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Abinda Ya Sa Rashin Tsaro Ke Cigaba A Arewa

Next Post

An Kama Wanda Ke Damfara Da Sunan Ahmed Musa A Kano

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Muhammad
2 days ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Nairobi

An Kama Wanda Ke Damfara Da Sunan Ahmed Musa A Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version