Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kisan Manoman Zabarmari: Sojoji Sun Kalubalanci Rahoton Majalisar Dinkin Duniya

by Sulaiman Ibrahim
November 30, 2020
in LABARAI
1 min read
Kisan Manoman Zabarmari: Sojoji Sun Kalubalanci Rahoton Majalisar Dinkin Duniya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hedikwatar Tsaro ta Nijeriya ta yi watsi da ratoton Majalisar Dinkin Duniya (MDD) mai cewa manoma 110 ne mayakan Boko Haram suka kashe a Zabarmari, Jihar Borno.

A ranar Lahadi, Ofishin MDD na Nijeriya, ta bakin Babban Jami’inta, David Kallon, ya ce bayan mutum 43 da aka binne a ranar, an gano ragowara gawarwaki a warwatse wanda hakan ya kai adadin ga 110.
Amma safiyar Litinin, kakakin Hedikwatar Tsaron, Manjo Janar John Enenche ya yi watsi da rahoton inda ya ce manoman shinkafa 43 ne mayakan suka kashe sabanin rahoton na MDD.
Enenche wanda ya kasance bako a shirin Sunrise Daily na gidan talabijin na Channels ya ce sojoji tare da mazauna ne suka tattara tare da kirga gawarwakin kuma 43 suka samu ba 110 ba.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Nan Gaba Kadan ’Yan Kannywood Za Su Ci Moriyar Abinda Mu Ka Dasa – Sarari

Next Post

Akwai Yiwuwar A Dakatar Da Cavani Daga Buga Wasanni Uku

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Cavani

Akwai Yiwuwar A Dakatar Da Cavani Daga Buga Wasanni Uku

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version