Kisan Sojojin Kasar Nijar 29 Ya Ja Hankalin Shugabannin Afirka
  • English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Sojojin Kasar Nijar 29 Ya Ja Hankalin Shugabannin Afirka

byRabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Nijar

An fara zaman makokin kwana uku a Jamhuriyar Nijar daga Talatar nan, bayan kashe sojojin kasar 29 a wani harin da ake kyautata zaton ‘masu ikirarin jihadi ne suka kai.

Shi ne hari mafi muni tun bayan da sojojin suka kwace mulki a watan Yuli.

  • Shawarar Kasar Sin Ta Gina Al’ummar Duniya Mai Mokamar Bai Daya
  • NRC Ta Dakatar Ma’aikacinta Kan Karbar Kudin Fasinja Ba Bisa Ka’ida Ba

Tashin hankalin na baya-bayan nan ya zo ne a daidai lokacin da masu juyin mulkin Nijar suka nuna cewa suna nazarin tayin da makwabciyarsu Aljeriya ta yi na shiga tsakani a tattaunawar mika mulki ga farar hula.

Nijar na fama da tashe-tashen hankula biyu na ‘yan ta-da-kayar-baya da suka hada da wanda ya mamaye sashen Kudu maso Gabashin kasar daga yakin da aka dade ana fama da shi a Nijeriya mai makwabtaka, da kuma hare-haren masu ikirarin Jihadi da ke tsallakawa daga Mali da Burkina Faso.

A lokacin da shugabannin sojojin suka hambarar da zababben shugaban kasar Mohammed Bazoum ranar 26 ga watan Yuli, sun kafa hujjar yin hakan a kan tabarbarewar harkokin tsaro.

An kai harin ne na ranar Litinin a Yammacin Nijar da “bama-bamai da motocin kai hare-haren kunar bakin wake da ‘yan mayaka fiye da dari suka kai”, in ji ma’aikatar tsaro cikin wata sanarwa da aka watsa ta gidan talbijin.

Ma’aikatar tsaron ta kara da cewa sojoji biyu sun samu munanan raunuka sannan kuma an kashe ‘yan ta-da-kayar-baya masu yawa.

Harin dai ya faru ne a arewa maso Yammacin Tabatol, kusa da kan iyakar kasar Mali, wadda ke fama da rikicin mayaka masu alaka da kungiyar IS da kuma Al-Kaeda.

Tashe-tashen hankula a yankin mai lakabin “iyaka uku” da ke tsakanin Nijar da Mali da kuma Burkina Faso, ya haddasa juyin mlukin soji a dukkan kasashen uku tun daga shekara ta 2021.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci
Labarai

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu
Labarai

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka
Ra'ayi Riga

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Next Post
Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa

Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa

LABARAI MASU NASABA

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025
Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025
Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version