Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Kisan Zabarmari: Majalisar Wakilai Ta Yi Sammacin Buhari

by Muhammad
December 2, 2020
in RAHOTANNI
1 min read
Haraji
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja

 

samndaads

Majalisar Wakilan Nijeriya ta aike wa Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari sammaci bisa mummunan kisan kiyashin da a ke yi wa manoma da masunta a Zabarmari da ke karamar hukumar Jere a Jihar Borno.

’Yan majalisar sun yanke shawarar gayyatar shugaban kasar ne a jiya Talata bayan da Hon. Satomi Ahmed ya gabatar da kudirin hakan a matsayin bukatar kasa ta gaggawa.

Shi kansa Shugaba Buhari ya yi tir da kisan kiyashin, kuma ya aike da babbar tawaga, don yin ta’aziyya a karkashin jagorancin  Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, zuwa Jihar Borno.

Tun da fari an samu turjiya kan kudirin sammacin shugaban kasar, amma bayan zaman sirri da shugabannin majalisar su ka yi, sai a ka sake amincewa da gabatar da kudirin, don kiran Shugaba Buhari ya zo da kansa ya yi wa majalisar bayani kan kalubalen tsaron da a ke ciki a kasar.

Nan take ’yan majalisar su ka hada baki wajen amince da gayyatar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Tazarcen Yakubu A Matsayin Shugaban INEC

Next Post

Zabarmari: Majalisar Dattawa Ta Sake Neman Buhari Ya Sauke Shugabannin Tsaro

RelatedPosts

Neja

Tsaro; Sakataren Gwamnatin Neja Ya Nemi ‘Yan Bindiga Su Aje Makamai

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Sakataren gwamnatin Neja, Ahmed Ibrahim Matane...

Tinubu

Sanata Tinubu Ya Bukaci A Kara Samar Da Zaman Lafiya Tsakanin Al’umma

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Jagoran jam'iyyar babbar jam’iyya mai mulkin...

Miyagun Kwayoyi

Shugaban NDLEA Ya Yi Alkawarin Fattatakar Dillalan Miyagun Kwaya A Nijeriya

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Bello Hamza, Shugaban hukumar NDLEA, Brig. Gen. Buba Marwa...

Next Post
Shugabannin Tsaro

Zabarmari: Majalisar Dattawa Ta Sake Neman Buhari Ya Sauke Shugabannin Tsaro

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version