Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASUWANCI

An Kiyasta Man Fetur Ya Tashi Zuwa Dala 56

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba

Kasuwannin Mai a ranar Lititin data wuce, sun tsaya da kafar su, a wannan watan sabanin satin da ya wuce, sakamakon, yawan hako Mai da kasar Amuka ta yi haka Matatun Mai, sun ci gaba da aiki bayan aukuwar Guguwar Matsanciyar isakar nan da ake mata lakabi da ‘Hurricane Harbey’ ta yi barna a kasar.

A wani hasashe da aka fitar na Danyen Mai a kasar ta Amurka, ya nun cewar Danyen Mai tsaya akan Dalar Amuka 50.0 akan ko wacce Ganga a karfe  daya na Agogon 0547 GMT,kashi hamsin inda ya kusa da fiye da watanni uku na sama da  na Alhamis din da ta wuce.

Bugu da kari, wani hasashen na kudin Mai a wajen Kasar ta Amurka, ya nuna cewar, kudin Mai ya kai Dalar Amurka 55.71 na Gangar Mai har zuwa kashi tara, wanda ba yi nisa da kusan watanni biyar da ya haura da Dalar Amurka har zuwa 55.99 a ranar Alhamis da ta gaba ta, inda kuma aka sai da Man Brent akan Dalar Amurka hamsin da shida a ranar Larabar

da ta wuce.

Bankin ANZ a ranar Litinin din da ta wuce yace, a bisa bukata daga Hukumar Mai ta duniya wato OPEC da kuma  IEF sun ci gaba da ce-ce kuce a kasuwar Mai, haka Matatun Mai sun ci gaba da gudanar da ayyukan su bayan ta’adin da matsaninan ciyar iskar ta janyo a kasar.

Matatar Mai ta Royal Dutch dake jihar Tedas, tana daya daga cikin Matatun Mai dake kan ga ba wajen fara aiki a ranar Lahadin da ta wuce, inda a yanzu Matatar zata iya fara sarrafa Gangar Mai har na 325,700 a ko wacce rana.

Sake fara ci gaban Matatun Man, ya faru ne akan alamar ci gaba na Masana’antar Sahele dake Kasar ta Amurka.

Bankin na ANZ ya bayyana cewar, a satin da ya ganbata ne, harkokin

hakar Mai a kasar ta Amurka, su ja da baya matuka.

Kamfanin ‘Baker Hughes’ ya bayyana cewa, wasu Kamfanoni a kasar ta Amurka sun yanke hakar Mai a ranar sha biyar ga watan Satumbar wannan shekarar, inda aka samu jimlar ragi  ta 749, wanda shine mafi karanci tun daga  watan Yuni.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Kunar Bakin-Wake Sun Halaka Mutane A Kauyen Borno

Next Post

Tumbin Giwa: APC Akida: Sun Zubo Wuta Allah Ya Zubo Ruwa…

RelatedPosts

Dangote

Dangote Ya Musanta Tsauwala Farashi A Nijeriya Fiye Da Wasu Kasashe

by Muhammad
2 days ago
0

Rukunin Kamfanin Dangote ya musanta sayar wa Nijeriya kayayyaki a...

Tsarin Bashi

CBN Ya Fadakar Da Bankuna Game Da Manhajarsa Ta Tsarin Bashi

by Muhammad
2 days ago
0

Babban bankin Nijeriya (CBN), ya umarci dukkan cibiyoyin hada-hadar kudi...

NNPC

NNPC Ya Samar Da Litar Fetur Biliyan 1.44 A Watan Janairu

by Muhammad
2 days ago
0

Kamfanin manfetur na kasa (NNPC), ya bayyana cewa, ya samar...

Next Post

Tumbin Giwa: APC Akida: Sun Zubo Wuta Allah Ya Zubo Ruwa…

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version