Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ko Ka San Kungiyoyin Firimiyar Da Ke Zawarcin Neymar Da Mbappe?

by
2 years ago
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Jaridar Le Parisien ta kasar Faransa ta rawaito cewa, kungiyoyin Liverpool da Manchester City da Chelse na cikin kungiyoyi shida da suka nuna sha’awarsu ta sayo Neymar da Kylian Mbappe daga kungiyar kwallon kafa ta  Paris Saint German ta Faransa.

Har yanzu, Neymar na Brazil na hangen ficewarsa daga PSG, yayin da rahotanni daga kasar Sipaniya suka ruwaito cewa, Mbappe ba shi da aniyar sabonta kwantiraginsa da PSG wanda zai kare a shekarar 2022.

A bangare guda, PSG na zawarcin Sadio Mane na Liverpool, inda take fatan kulla kwantiragi da shi da zaran ta raba gari da Neymar kuma wata jarida a kasar Ingila ta ce, Mane na ci gaba da samun farin jini a wurin mahukuntan PSG.

Labarai Masu Nasaba

Chiellini Ya Bar Juventus

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Sai dai babu tabbas ko Mane da Liverpool za su amince da wannan tayi saboda a kwanakin baya dan wasan ya bayyana cewa bashi da burin barin kungiyar ta Liverpool kuma har ya sake sabuwar yarjejeniya da kungiyar.

A watan Yulin daya gabata ne dai kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta kusa sayan dan wasan Neymar wanda tsohon dan wasanta ne bayan daya nuna cewa yana fatan komawa kungiyar da buga wasa.

Sai dai kokarin da Barcelona tayi akan mayar da dan wasan nata yaci tura duk da wasu rahotanni sun bayyana cewa ta yiwa PSG tayin ‘yan wasa guda biyu sannan zata hada mata da kudi akan Neymar, dan Brazil.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Barcin Direban Mota Ya Janyo Mutuwar Fasinjoji 28 A Bauchi

Next Post

Watakila Anthony Joshua Ya Fafata Dambe A Nijeriya

Labarai Masu Nasaba

Chiellini

Chiellini Ya Bar Juventus

by Abba Ibrahim Wada
11 hours ago
0

...

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

Next Post

Watakila Anthony Joshua Ya Fafata Dambe A Nijeriya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: