Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

KOFIN ZAKARUN TURAI: An Hana Liverpool Shiga Kasar Jamus

by Muhammad
February 6, 2021
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin kasar Jamus ta ce ba zata bai wa kungiyar kwallon kafa ta Liverpool izinin shiga kasar domin karawa da kungiyar da take wakiltar Jamus din ba, wato RB Leipzig a gasar cin kofin zakarun nahiyar Turai da zai gudana ranar 16 ga wannan wata saboda matakan da kasar ke dauka na yaki da cutar korona.

Ma’aikatar cikin gidan kasar ta ce ranar Alhamis Rundunar ‘yan Sandan kasar ta shaidawa kungiyar RB Leipzik kan matakin da aka dauka, bayan da kungiyar ta bukaci gwamnati da ta saukaka mata dokar wajen bai wa Liverpool damar ziyarar kasar.

samndaads

Wannan mataki ya sa kungiyar Leipzig da Liverpool neman wani wuri yanzu haka inda za su kara domin kaucewa wancan mataki da gwamnatin Jamus ta dauka wanda bai yiwa kungiyar dadi ba.

“Tabbas mataki ne wanda baiyi mana dadi ba kuma baiyi wa kowa a wannana kungiya dadi ba amma a haka dole zamu hakura mu nemi hanyar da zamu bi wajen ganin mun samu damar buga wasan dake gaban mu” in ji shugaban kungiyar ta RB Leipzig

Kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig dai zata fafata wasa da kungiyar kwallon kafa ta Liverpool a gasar cin kofin zakarun turai na bana a zagaye na biyu bayan kammaka wasannin rukuni kuma wasan farko kamar yadda aka tsara kungiyar ta Jamus ce zata karvi bakunci.

SendShareTweetShare
Previous Post

Murnar Bikin Bazara A Wurin Aiki Ya Fi Tsaro Yayin Kandagarkin COVID-19

Next Post

Neymar Ya Sake Sabon Kwantiragi A PSG

RelatedPosts

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasa Tiger Woods dai na...

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan gaba na kungiyar...

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa...

Next Post
Neymar

Neymar Ya Sake Sabon Kwantiragi A PSG

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version