Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Kokarin Real Madrid Ya Fara Dawowa, In ji Zidane  

by Muhammad
December 25, 2020
in WASANNI
2 min read
Benzema
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Zinadine Zidane, ya bayyana cewa, kokarin ‘yan wasan kungiyar ya fara dawowa bayan nasarar da suka samu a ranar Larabar akan kungiyar Granada a gasar La liga.

 

samndaads

Tun farko dai Real Madrid ta bayyana ‘yan wasanni 24 da za su fuskanci Granada a wasan cin kofin La Ligar na ranar Laraba, cikinsu har da Eden Hazard saboda rabon da dan kwallon tawagar Belgium din ya buga wa kungiyar wasa tun raunin da ya yi a karawa da Alabes ranar 28 ga watan Nuwamba.

 

 

‘Yan wasan Real Madrid da suka fafata da Granada:

 

Masu tsaron raga: Thibaut Courtois da Andriy Lunin da kuma Diego Altube.

 

Masu tsaron baya: Dani Carbajal da Eder Militao da Sergio Ramos da Raphael Barane da Nacho Fernandez da Marcelo da Albaro Odriozola da kuma Ferland Mendy.

 

 

Masu cin kwallaye: Eden Hazard da Karim Benzema da Marco Asensio da Lucas Bazkuez da Luka Jobic da Binicius Junior da Mariano Diaz da kuma Rodrygo Goes.

 

Sai dai Real Madrid ta buga karawar ta ranar Laraba ba tare da dan wasa Luca Modric ba, wanda ya yi rauni a wasan da sukayi  nasara a kan Eibar da ci 3-1 ranar Lahadi kuma kawo yanzu Real Madrid tana mataki na biyu a teburi da tazarar maki iri daya tsakaninta da Atletico Madrid mai jan ragama ita kuwa Granada tana matsayi na bakwai da makinta 21.

 

Dan wasa Casemiro ne ya fara zurawa kungiyar ta kasar Sipaniya kwallonta ta farko a raga kafin daga baya kuma Karim Benzema, wanda a satin daya gabata Zidane ya ce babu kamarsa a kungiyar ya jefa kwallo ta biyu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Babu Hutun Kirsimeti A Gasar Firimiyar Ingila

Next Post

Da Yanar Gizo Nake Bunkasa Kasuwancina – Rukayya Saeed

RelatedPosts

Arteta

Ya Kamata Mu Dora Daga Nasarar Da Muka Samu Kan Newcastle – Arteta

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta karbi bakuncin kungiyar Newcastle...

Kociyan Bilbao

Messi Ya Yi Kuskure A Matsayinsa Na Babba – Kociyan Bilbao

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Athletico Bilbao, Marcelino Garcia, ya...

Allison

Klopp Ya Jinjina Wa Allison Bayan Wasan Manchester

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liberpool,...

Next Post
Yanar Gizo

Da Yanar Gizo Nake Bunkasa Kasuwancina – Rukayya Saeed

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version