Muh'd Shafi'u Saleh">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Korona: Babu Dalilin Da Zai Sa Mu Kafa Dokar Kulle -Fintiri

by Muh'd Shafi'u Saleh
January 16, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnan Adamawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Ahmadu Umaru Fintiri, ya ce ba zai sake kafa dokar kulle saboda dalilan annobar korona a jihar Adamawa ba.

Gwamnan ya dauki wannan matakin ne, duk da karuwar masu dauke da cutar da’ake ci gaba da samu yanzu haka a jihar, Fintiri ya bayyana haka lokacin da yake amsa tambayoyi daga manema labarai a filin sauka da tashin jiragen sama da ke Yola.

samndaads

A satin da ta gabata ne hukumar NCDC ta sanar da mutum 50, da cewa sun kamu da cutar korona, adadi mafi-yawa da’aka taba samu a jihar.

Duk dai yawan adadin ya rago zuwa mutum 26 a bayanan da hukumar ta fitar na ranar 10 ga watan Janairun 2021. Yanzu haka dai jihar na da adadin mutane 494 da ke dauke.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

Next Post

Yawan Karbo Bashin Da Gwamnati Ke Yi Bai Da Amfani Ga Kasar Nan -Farfesa Dadari

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Muh'd Shafi'u Saleh
4 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Muh'd Shafi'u Saleh
5 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Muh'd Shafi'u Saleh
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post
Farfesa Dadari

Yawan Karbo Bashin Da Gwamnati Ke Yi Bai Da Amfani Ga Kasar Nan -Farfesa Dadari

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version