Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Korona: FAAN Ta Dauki Matakin Yin Gwaji A Filayen Jiragen Sama

by Yusuf Shuaibu
January 1, 2021
in LABARAI
1 min read
FAAN
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bisa yadda duniyar sufurin jiragen sama ke fuskantar matsalolin sake dawowar cutar Korona, hukumar kula da fiyayen jiragen sama ta Nijeriya (FAAN), ta dauki matakin yin gwaji a fadin filayen da ke kasar nan domin kare lafiyar matafiya.

Tun daga filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke garin Abuja da filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Jihar Legas da filin jirgin sama na Fatakwal da filin jirgin sama na Mallam Aminu da ke Jihar Kano da sauran filayen jiragen sama da ke gudanar da jigila, an dauki wannan mataki na tsare matafiya daga kamuwa da cutar Korona.

samndaads

An bayan da jami’ar hudda da jama’a na hukumar FAAN, Misis Henrietta Yakubu ta rattaba hannu, ta bayyana cewa an samu sabon yarjejeniyar gudanar wa a dukkan filayen jiragen sama, wadanda suka hada da tsarin wajen ijiye motoci domin kaucewa cinkoson ababan hawa a filayen jiragen saman. Ta kara da cewa, mahukuntan sun dauki wannan matakai ne domin kare rayukan fasinjoji.

Yakubu ta ce, “an dauki wannan mataki ne domin kare dukkan wadanda ke zuwa filayen jiragen sama da kuma saukaka zirga-zirga.

“Ina shawartan dukkan matafiya da masu amfani da filayen jiragen sama da su bayar da hadin kai ga wannan mataki da aka dauka domin a gudu tare a tsira tare,” in ji ta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ma’aikatan Bauchi 1,800 Sun Rubuta Jarrabawar Karin Girma

Next Post

Kasafin 2021 Ya Tabbata Yayin Da Shugaban Kasa Ya Rattaba Hannu

RelatedPosts

FRSC

Shugaban Hukumar FRSC Ya Koka A Kan Yadda Ake Kai Wa Jami’ansa Hari

by Yusuf Shuaibu
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Corps Marshal, na Hukumar Kiyaye Hadura...

ABU

Jami’ar ABU Ta Yi Alkawarin Tabbatar Da Tsaro A Harbobinta

by Yusuf Shuaibu
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sashen Tsaro na Jami’ar Ahmadu Bello...

Igboho

IGP Ya Ba Da Umarnin Kamo Sunday Igboho, Kan Korar Fulani Daga Oyo

by Yusuf Shuaibu
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa. Sufeto-Janar na ‘yan sanda, IGP, Mohammed...

Next Post
Kasafin 2021

Kasafin 2021 Ya Tabbata Yayin Da Shugaban Kasa Ya Rattaba Hannu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version