Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Korona: FIFA Ta  Dage Gasar Cin Kofin Duniya Ta Matasa

by Muhammad
December 28, 2020
in LABARAI
1 min read
FIFA
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kwallon kafa ta Duniya, wato Fifa, ta sanar da dage gasanin cin kofin duniya na ’yan kasa da shekaru 17 da 20 da ya kamata a yi a cikin wannan shekara ta 2020 zuwa shekara ta 2023 sakamakon yadda cutar annobar Korona ta sake dawowa a karo na biyu.

Hukumar ta Fifa a wannan sanarwa ta na mai bayyana cewa annobar coronavirus ba za ta bayar da dama a gudanar da wadannan wasani da aka saba ganin ana tara jama’a a lokutan buga wasannin ba hakan yasa ta nemi shawarwarin masu ruwa da tsaki da kasashen da za su halarci wasannin kuma bayan haka take ganin ya kamata a dage wasannin zuwa shekara ta 2023.

samndaads

Shugaban hukumar ta Fifa, Gianni Infantino, ya shaidawa manema labarai cewa cutar Korona c eta sanya dole ba zasu ya shirya wasannin ba saboda lafiyar ‘yan wasa da shugabanni itace a gaba da komai a tsarin Fifa.

“Abin takaici ne cewa ba zamu iya gudanar da wadannan wasanni ba a wannan shekarar sai dai ya zama dole mu dage wasannin saboda halin da duniya take ciki na annoba kuma muma a matsayin mu na shugabanni dole mu kare rayukan wadanda muke shugabanta” in ji shugaban

SendShareTweetShare
Previous Post

Messi Dan Wasa Ne Na Musamman, Cewar Pele

Next Post

Salah Zai Bar Liverpool A Karshen Kakar Bana

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Liverpool

Salah Zai Bar Liverpool A Karshen Kakar Bana

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version