Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Korona: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Jihar Gombe Buhun Shinkafa 1, 800

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
Gwamnan Gombe Ya Nada Shugabannin Hukumomin CSC, SIEC Da TSC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Ma’aikatar tallafawa da jinkai ta gwamnatin tarayya ta bai wa gwamnatin jihar Gombe tallafin buhun shinkafa 1, 800 a wani mataki na tallafawa al’umma domin saukaka musu dangane da cutar Korona.

Da yake mika kayayyakin a Gombe a ranar Juma’a, Malam Grema Alhaji, Daraktan sashen tallafawa al’umma na ma’aikatar, ya ce sun tallafawa gwamnatin jihar a wani mataki na saukakawa al’umma kan yaki da cutar Korona da ake yi a duniya.

Tallafin rahotanni sun tabbatar da cewa tallafin za a bai wa zawarawa ne, da kuma nakasassu da marasa galihu.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Da yake karbar kayayyakin a madadin gwamnatin jihar Gombe, mataimakin gwamnan jihar, Manessah ya mika godiyarsu ga gwamnatin tarayyar, inda ya ce za su raba shinkafar ga wadanda aka bukaci a ba su.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ramadan: Kungiyar MMPN Sun Nemi Musulmi Su Yi Addu’ar Kawo Karshen Korona

Next Post

Gwamna Bagudu Ya Nemi Likitocin Dabbobi Su Shiga Yaki Da Korona

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
12 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
15 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
20 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
22 hours ago
0

...

Next Post
Gwamna Bagudu

Gwamna Bagudu Ya Nemi Likitocin Dabbobi Su Shiga Yaki Da Korona

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: