Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Korona: Gwamnatin Tarayya Ta Fid Da Sharudda Shida Kafin Bude Makarantu

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
Korona: Gwamnatin Tarayya Ta Fid Da Sharudda Shida Kafin Bude Makarantu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Gwamnatin Tarayya ta fidda sharuda guda shida nasake bude Makarantu.
Gwamnatin tarayya, ta bangaren Ma’aikatar Makarantu, tasanar da kulle makarantun primary, sekandari da jami’u na kasa a 19 March biyo bayan bullar cutar Korona.

Har ila yau dai, ma’aikatar tace zata sake bude makarantun muddun an cika sharudan da ta gindaya.

A yayin bayyana sharudan a Abuja, karamin minista akan fannin ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba yace, duk makarantu dole sai suna da:
1) Kayan wanke Hannu 2) Abun duba yanayin sanyi/zafin jiki 3) Abun feshin jiki a kofar shiga makarantun, Adakunan kwanan dalibai 4) duk fadin filin makaranta sai an kawar da duk abinda ka iya kawo cunkoso. 5) dole sai anyi kokari wajen tabbatar da tsafta. 6) kuma sai an tabbatar da nisantar juna.
Sannan Ministan ya gargadi masu Makarantu kan bude Makarantu batareda umarnin gwamnati ba.
“Bayan muna kan kokarin yin duk abinda ya dace muga mun kara kawo sauki kan kulle da ake ciki, muna rokon shuwagabannin Makarantu dasu dauki matakai nakariya tun yanzun bawai sai ankoma ba su fara neman kayan aikin da dokar gwamnati ta gindaya kan sake bude Makarantu.” Ya fada hakan.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

NIS Ta Yi Bankwana Da Mataimakan Shugabanta Biyu Da Suka Yi Ritaya  

Next Post

Kafa Dokar Kiyaye Tsaron Kasa Dama Ce Ta Kyautata Halin Da Yankin Hong Kong Ke Ciki

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
2 hours ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
4 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
5 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
6 hours ago
0

...

Next Post
Kafa Dokar Kiyaye Tsaron Kasa Dama Ce Ta Kyautata Halin Da Yankin Hong Kong Ke Ciki

Kafa Dokar Kiyaye Tsaron Kasa Dama Ce Ta Kyautata Halin Da Yankin Hong Kong Ke Ciki

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: