Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kotu Ta Bada Belin Wani Magidanci Da Aka Zarga Da Zamba Cikin Aminci

by Muhammad
February 21, 2021
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

A ranar Talata data gabata ne wata kotun yanki da ke Gwagwalada, Abuja ta bayar da belin wani magidanci mai suna Bamidele Lamidi, akan kudi Naira 250,000 akan zargin da ake yi masa na zamba cikin aminci.

Lamidi wanda mazaunin garin Gwagwalada ne, ya musanta aikata laifin a yayin da aka karanto masa.

Da yake yanke hukuncin, alkali Sani Umar ya umarci wanda ake zargin ya samar da mutum daya da zai tsaya masa.

Daga nan ya kuma umarci a wuce da shi gidan yarin Suleja in har ya kasa cika wadanda sharuddan.

Ya kuma daga karar zuwa ranar 24 ga watan Fabrairu don cigaba da sauraron shari’ar.

An dai gurfanar da shi ne bisa tsayawa wani mai suna Abubakar Nmadu da ya yi wanda ya karbi bashin Naira miliyan 1 a bankin Grant Microfinance Bank.

Salihu tare da abokin harkar sa sun kuma kasa biyan kudin.

Ya ce, laifin ya saba wa shashi na 312 da 322 na dokar Fanel Kot.

SendShareTweetShare
Previous Post

NDLEA Ta Gurfanar Da Wani Matashi Da Aka Kama Da Tabar Wiwi A Legas

Next Post

‘Sai Da Tsaro Tattalin Arzikin Kasa Ke Bunkasa’

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Muhammad
23 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Muhammad
24 hours ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post
Tsaro

‘Sai Da Tsaro Tattalin Arzikin Kasa Ke Bunkasa’

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version