Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kotu Ta Bada Umarnin Kamo Mahadi Shehu Bisa Kin Halarta Kotu

by Muhammad
December 24, 2020
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Mahadi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubukar, 

 

samndaads

Alkalin Kotu Shari’ar Musulunci da ke Katsina, wato (Upper Shari’a ii) mai shari’a Sagir Imam ya bada umurnin kamo dan gwagwarmayar nan, Alhaji Mahadi Shehu, dan asalin jihar Katsina azaunin garin Kaduna, bisa karar da sakataren gwamnati jihar Katsina, Alhaji Mustapha Muhammad Inuwa ya shigar a gabanta, akan zargin bata masa suna.

Mai shari’a ya bada umurnin biyo bayan wani hukunci da ya yanke a ranar (16/12/2020) kan yadda aka isar da sakon sammace da aka hannan ta mashi a Abuja, inda lauyan sa ya ce ba abi hanyar da ta dace ba.

Da ya ke yanke matsayar kotun, Mai Shari’a Sagir Imam, duk da lauya wanda ake zargin Barista Abbas Abdullahi Macika, ya san yau ne ake zaman ci gaba da sauraren shari’a, bayan kotu ta yi watsi da rokan Wanda ake Kara a ranar 16/12/2020, inda ta bada damar wanda ake kara Mahadi Shehu da ya halarci kotu a yau laraba, ga shi bai zo ba, lauyan sa bai zo ba, kuma babu wata takardar sanarwa da aka kawo gaban wannan kotu. Wannan ya nuna ya raina wannan kotu, don haka kotu ta yi umurnin cewa a kamo Mahadi Shehu, a gabatar da shi gabanta, domin ya amsa laifin da ake zarginsa da shi a karkashin sashe na (300) na (Shari’a penal code.)

Alkalin Sagir Imam ya dage ci gaba da sauraren shari’a zuwa ranar 13/01/2021, domin ci gaba da sauraren karar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Taimaki Jamhuriyar Nijar Kan Zaben Kasar, Cewar Buhari

Next Post

Makon Mata Masu Ciki: Hafsat Ganduje Ta Jinjina Wa Mata A Kano

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Masu ciki

Makon Mata Masu Ciki: Hafsat Ganduje Ta Jinjina Wa Mata A Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version