Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Bai Wa DSS Damar Garkame Sowore Har Na Tsawon Kwana 45

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Babbar kotun tarayya dake birnin tarayya Abuja ta amince da karar da hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS suka shigar gabanta suna neman su ci gaba da garkame tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore har na tsawon kwana arba’in da biyar domin gudanar da bincike a kansa. Sowore wanda shi ne mawallafin jaridar Sahara Reporters an kama shi ne a ranar Asabar bisa shirya zanga-zangar juyin juya hali da suka yiwa take da #RevolutionNow.

Hukumar DSS din na zarginsa da kokarin tada zaune tsaye bisa shirya wannan zanga-zangar. Jami’an tsaron na DSS  ne suka nemi kotun ta ba su damar ci gaba da garkame Sowore ne har na tsawon kwana 90, inda Alkalin DSS din, G.O Agbadua, ya ce DSS din na da bukatar wadannan kwanaki domin bincikarsa.

Sai dai a shari’ar da aka gudanar a ranar Alhamis, mai Shari’a Taiwo Taiwo ya amince da a ci gaba da rike shi ne kawai na tsawon kwana 45 domin kammala bincike akansa.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Kwanakin na shi, zai fara ne daga 8 ga watan Agusta.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ku Tsammaci Bala’in Ambaliyar Ruwan Sama – NIHSA

Next Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Sanda Uku A Taraba

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
5 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
17 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
1 day ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Sanda Uku A Taraba

Sojoji Sun Kashe 'Yan Sanda Uku A Taraba

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: