Bello Hamza">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Kotu Ta Daure Wani Magidanci Shekara 30 Saboda Gutsire Hannun Matarsa

by Bello Hamza
February 14, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Kotu Ta Daure Wani Magidanci Shekara 30 Saboda Gutsire Hannun Matarsa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A halin yanzu an yankewa wani magindanci daurin shekara 30 a gidan yari saboda yanke hannun matarsa da ya yi don ba ta haihuwa a zaman auren su.

Kotun da ke garin Machakos, Machakos ta daure mutumin ne maui suna Stephen Ngila, dan shakara 39, saboda guntule hannun matarsa a da adda a shekara 2016.

Yana kuma da kwanaki 14 na dammar daukaka kara hukuncin da aka yanke masa.

Alkalin kotun, Brenda Bartoo ya bayyana cewa, kotu ta lura da cewa, wanda ake zargin bai nuna nadama ba a kan laifin da ya aikata.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kotu Ta Yanke Wa Wani Matashi Hukuncin Bulala 12 Saboda Satar Doya

Next Post

Batun Rushe Gadar Kofar Nasarawa: PDP Ta Kalu Balanci Gwamanatin Ganduje

RelatedPosts

Sojan

An Cafke Sojan Da Ya Kashe Dan Shekara 10 Da Izaya A Jihar Kaduna

by Bello Hamza
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, ’Yan sanda sun cafke wani soja...

Kashe

Ya Kashe Matarsa Da ’Ya’yansa Don Sun Dame Shi Da Hira

by Bello Hamza
17 hours ago
0

An kama wani uba bisa zargin kashe matarsa da matasan...

Tafkin

Gwakuru: Tafkin Dake Makare Da Kifayen Da Ba A Ci

by Bello Hamza
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rafin Gwakuru wani dan karamin tafki...

Next Post
Batun Rushe Gadar Kofar Nasarawa: PDP Ta Kalu Balanci Gwamanatin Ganduje

Batun Rushe Gadar Kofar Nasarawa: PDP Ta Kalu Balanci Gwamanatin Ganduje

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version