Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Kotu Ta Garkame Shi Shekaru Biyar Kan Aikata Haramtaccen Ciniki

by Muhammad
February 10, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
ciniki
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai shari’a M.L Abubakar na babbar kotun tarayya da ke zaune a Fatakwal, Jihar Ribas, ya yanke hukunci tare da yanke wa Clinton Onye hukuncin daurin shekaru biyar a gidan yari bisa cinikin haramtaccen kayan man fetur.

An daure shi a ranar Litinin, 8 ga Fabrairu, 2021 bayan gurfanar da shi da ofishin shiyyar Fatakwal na hukumar yaki da cin hanci da tattalin arziki (EFCC) kan tuhume-tuhume biyu da suka hada da hada baki da cinikin albarkatun man fetur, sabanin sashi na 17 (1) (a) na dokar Laifuka, dokokin tarayyar Nijeriya, 2004, kuma za a hukunta shi a ciki.

samndaads

Ana tuhumar sa kamar haka, “Kai, Clinton Onye, da wani Okoro, a ranar 19 ga Nuwamba, 2019, a titin Eleme Alimini, Jihar Ribas, a karkashin ikon wannan kotun Mai daraja, ba tare da izinin doka ko lasisi ba kuna yin cinikin kayayyakin man Fetur, wanda ka ke boyewa, wanda ya kai Lita takwas da saba’in da biyar (875) na ‘AGO’ a cikin mota kirar Bolbo 240, tare da lambar rajista na, Lagos BF 573 EKY, kuma ta haka ne ka aikata laifi zuwa sashe na 17 (1) (a) na dokar Laifuka, dokokin tarayyar Nijeriya, 2004 kuma za a hukunta ku.”

Ya amsa laifinsa ga tuhumar lokacin da aka karanta masa.

Da yake yanke hukunci Jastis Abubakar ya samu OnyeCiniki da laifi kuma ya yanke masa hukuncin daurin shekaru biyar tare da zabi na tarar Naira 300, 000 (Naira Dubu Dari Uku kacal).

SendShareTweetShare
Previous Post

Kwamandan ’Yan Bindiga Ya Mika Makamansa A Zamfara

Next Post

Yaki Da Kansa: Bagudu Ya Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Sanya FMC Birinin Kebbi

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post

Yaki Da Kansa: Bagudu Ya Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Sanya FMC Birinin Kebbi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version