Idris Aliyu Daudawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kotu Ta Tsare Mutum Saboda Zina Da ‘Yar Shekara Sha Hudu

by Idris Aliyu Daudawa
January 31, 2021
in LABARAI
1 min read
Makanike
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ranar Jumma’a ce babban majistare na kotun dake Osogbo jihar Osun ya bayar da umarni na tsare wani mutum dan shekara 44 mai suna Kazeem Olapade a gidan gyara halin ka na Ilesa, saboda kamata shi da aka yi da laifin yin zina da budurwa mai shekara goma sha hudu.
Manema labarai sun bada rahoton cewar shi Olapade ya na fuskantar aikata laifuka uku da suka hada da cin mutunci, fyade, da kuma lalata da wata budurwa. Sai dai kuma shi wanda ake zargin da aikata laifukan ya ki amincewa.
Majistare Dokta Olusegun Ayilara ya bada umarnin a cigaba da tsare shi mai laifina gidan gyara halinka, saboda karfin laifin daya aikata.
Ayilara sai ya fadi maganar data zarce karfin shi neman wanda ke kare shi Mista Jimmy Jones ya yi, maimakon haka ma sai aka dage sauraren ita karar inda aka sa wata rana.
An dai dage sauraren karar har zuwa 5 ga watan Fabrairu inda za a tattauna akan cancantar bayar da belin.
Mai gabatar da masu laifi Insfekta Jacob Akintunde ya shaidawa kotun cewar shi mutumin ake zargi da aikata laifin cewar ya aikata laifukan ne tsakanin 22 ga watannin Agusta shekarar data gabata, da kuma Janairu 2021 a Osogbo.
Akintunde ya bayyana cewar shi mutumin da ake zargin ya yi lalata da budurwar, ba tare da amincewar ta ba, wadda kuma ba a bayyana sunanta ba.
Amma daga baya sai yarinyar ta bayyana abinda yake faruwa, wanda kuma hakan ne yasa aka kama shi wanda ake zargin, aka kuma gurfanar da shi a gaban Kotu.
Kamar dai yadda ya bayyana shi aikata laifin ya sabawa dokar sassa na 31 (1) na dokar bata kananan yara a jihar Osun, shekarar 2007(2) na 2007 , da kuma sassanan 214(1) da 360 na dokar aikata laifi na Cap. 34, bol. 11, dokokin jihar Osun shekarar 2002.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Dan Majalisa, Salame Ya Yi Kukan-Kuran Kashe Dan Fashi A Sokoto

Next Post

Zan Yi Iyakar Kokari Na A Wajen Kawo Cigaba A karamar Hukumar A Jingi -Hon. Murtala Uba Dam Baiye

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Idris Aliyu Daudawa
17 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Idris Aliyu Daudawa
23 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Idris Aliyu Daudawa
24 hours ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post

Zan Yi Iyakar Kokari Na A Wajen Kawo Cigaba A karamar Hukumar A Jingi -Hon. Murtala Uba Dam Baiye

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version