Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kotu Ta Umarci Maina Da Ya Fara Gabatar Da Shaidun Kariya A Karshen Janairu

by Khalid Idris Doya
December 22, 2020
in LABARAI
1 min read
Maina
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babban Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci tsohon shugaban kwamitin farfado da tara kudade fansho, Abdrulrasheed Maina da ya fara gabatar da jawaban kariyan kansa gami da shaidun da za su kareshi kan zarge-zargen da ake masa daga ranar 26 ga watan Janairun zuwa 27 na 2021.

A jiya ne Alkalin kotun, Okon Abang ya ce Maina na iya kiran shaidunsa su 21 da ya nuna cewa yana da su da za su kareshi domin su zo gaban kotun don yin bayanin su.

samndaads

A dai ranar 25 ga watan Oktoban 2019 ne EFCC suka gudanar da Maina a gaban kotun bisa tuhume-tuhume guda 12 tare da dansa Faisal da shi kuma ake masa tuhume-tuhume guda uku da suka jibinci mu’amala da kudade ba bisa ka’ida ba tare da zargin badalakar kudade.

Dukkaninsu an bayar da belinsu, inda Sanata Ndume ya tsaya wa Maina wajen belinsa.

Jami’an tsaro sun kai ga kamo Maina ne a jamhuriyyar Nijar a ranar 4 ga watan Disamban 2020.

A zaman da kotun ta yi na karshe dai Maina ya yanki jiki ya fadi a gaban kotun, lamarin da ya sanya kotun dage zamanta ba tare da shirin hakan ba.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar ’Yan Tifa A Kano Ta Yi Wa Unguwar Rimi Gyaran Hanya

Next Post

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kasafin 2021 Na Tiriliyan N13.582

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Khalid Idris Doya
11 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Khalid Idris Doya
11 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Khalid Idris Doya
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Majalisar Dattawa

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kasafin 2021 Na Tiriliyan N13.582

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version