Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kotu Ta Umarci Sufeton ‘Yan Sanda Ya Gurfanar Da Dan Kasuwa Da Kamfaninsa Bisa Zargin Jabu

by Muhammad
November 28, 2020
in LABARAI
1 min read
Kamfanin Jabu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

Babban Kotun tarayya da ke Abuja ta bai wa shugaban tundunar ‘yan sandan
Nijeriya da wasu mutum biyu da su gurfanar da wani dan kasuwa mai suna Chika
Ikenga da kamfaninsa mai suna Eunisell Chemicals Limited, bisa zargin
shafi fitar da jabu da wasu zarge-zarge.

samndaads

Har ila yau, an umarnin ya kuma shafi mataimakin Sufeta Janar  DIG
Michael Anthony Ogbizim na sashin kula da manyan laifuka da bincike
(FCID) da kuma mataimakin kwamshina (DCP) Augustine Sanomi, wanda kuma
shine kwamishinan ‘yan sanda a bangaren shari’a na FCID.

Justice Taiwo Taiwo shine ya bada wannan hukunnin a kan kara mai
lamba: FHC/ABJ/CS/1580/2019 wanda Kenneth Amadi, Hapiness Amadi da
Idip Nigeria Limited da wasu suka shigar, su na neman umurnin da zai
kai ga tilasta ma wadanda ake kara da su sake gurfana kan karar da
‘yan sanda suka shigar da fari a kan Ikenga, Surajo Yakubu da Eunisell
Chemicals, wanda ‘yan sanda suka janye karar daga baya.

A hukuncin da ya yanke a ranar 16 ga Nuwamba wanda aka fitar da
kwafinta a ranar 25 ga Nuwamba, ya shaida cewar a bisa dogara da
hujjoji da bayanan da suke gabansa don haka ya amince da bukatar masu
shigar da kara na neman a sake gurfanar da wadanda ake tuhumar domin
ci gaba da sauraron shari’ar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sake Fasalta Kasa: Ya Dace Buhari Ya Tunkari Batutuwan Da Suke Akwai Tun Kafin Lamura Su Rincabe, In Ji Gwamna Wike

Next Post

Maina: Kotu Ta Ba Da Belin Sanata Ndume

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post
Sanata Ndume

Maina: Kotu Ta Ba Da Belin Sanata Ndume

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version