Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Kotu Za Ta Hukunta Madugun Adawa A Kenya

by Tayo Adelaja
October 21, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jam’iyya mai mulki a Kenya, ta nemi wata kotu ta yanke hukuncin kin bin umurninta akan madugun ‘yan adawar ƙasar Raila Odinga, inda ta yi iƙrarin cewa Odinga da magoya bayansa, suna zagon-ƙasa ga zaɓen shugaban ƙasar da za a sake a makon da ke tafe.

Jam’iyyar ta Jubilee ta shigar da ƙarar ne a gaban kotun ƙolin ƙasar a jiya, yayin da Odinga ya tsaya tsayin-daka akan cewa shi da gamayyar jam’iyyu ta NASA ba za su shiga zaɓen ba wanda za a yi a ranar 26 ga watan Oktoban nan.

samndaads

A cewar Odinga, hukumar  zaɓen ta IEBC, ba ta shiryawa zaɓen ba, saboda haka, “a maimakon a yi wannan kwamacalar a barnatar da kuɗaɗen jama’a da lokaci, ya fi mana mu janye daga zaɓen,” kamar yadda shi Odinga ya faɗawa manema labarai.

Sai dai kuma a jiyane, Sakatare-Janar na jam’iyyar Jubilee da ke mulki, Rapahel Tuju, ya ce har yanzu Odinga bai miƙa wa hukumar zaɓen wasiƙar janyewa ba.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Dalilin Da Ya Sa Na Ziyarci IBB —Goodluck

Next Post

Amurka Na Tsoron Korea Ta Arewa Na Iya Kai Mata Hari

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 day ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 day ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
5 days ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Amurka Na Tsoron Korea Ta Arewa Na Iya Kai Mata Hari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version