Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

Kotun Amurka Ta Amince Da Dokar Hana Shigar Baki

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kotun kolin Amurka ta bai wa shugaba Donald Trump damar aiwatar da dokarsa ta hana baki shiga cikin kasar daga kasashen duniya.

Alkalan kotun sun amince da bukatar gwamnatin Trump ta soke hukuncin da wata kotun daukaka kara ta yanke a can baya, in da ta yi watsi da matakin shugaban na hana shiga baki shiga cikin Amurka.

Gwamnatin Trump ta nuna fargabar cewa, hukuncin kotun daukaka karar zai bai wa wasu bakin haure kimanin dubu 24 damar shiga kasar.

Sai dai sabon hukuncin da kotun kolin ta yanke na a matsayin kwarya-kwaryar nasara ga shugaba Trump kafin nan da watan Oktoba mai zuwa, lokacin da babbar kotu za ta kammala zaman sauraren wata kara ta daban kan ingancin takardar umarni da Trump ya sanya wa hannu don haramta kasashen Musulmi 6 shiga cikin Amurka.

Kasashen sun hada da Iran da Libya da Somalia da Sudan da Syria da kuma Yemen.

SendShareTweetShare
Previous Post

Fursunoni Sama Da 100 Sun Tsere Daga Birtaniya

Next Post

Suu Kyi Ta Soke Halartar Taron MDD Saboda Rikicin Rohingya

RelatedPosts

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
1 week ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Magufuli

Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzaniya John Magufuli

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Al'ummar kasar Tanzania suna zaman makokin...

Next Post

Suu Kyi Ta Soke Halartar Taron MDD Saboda Rikicin Rohingya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version