Sagir Abubakar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kotun Katsina Ta Dage Shari’ar Mahadi Shehu Da Mustapha Inuwa

by Sagir Abubakar
January 18, 2021
in LABARAI
1 min read
Mahadi Shehu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babbar Kotun Jihar Katsina ta dage sauraren shari’ar dake tsakanin Mahadi Shehu da Mustapha Muhammad Inuwa zuwa ranar 25 ga Janairu, 2021.

Wakilin LEADERSHIP A YAU ya ruwaito cewa kotun da ke da alkalai uku a karkashin Mai Shari’a Hajaratu Hajjo Lawal ta bayyana dage sauraren shari’ar a zaman da suka yi a jiya.

samndaads

Kamar yadda rahoton yace, dage sauraren karar ya biyo bayan wata bukata da lauyan Mahadi Shehu ya yi Barrister Abbas Abdullahi Machika da yake neman kotu da ta janye wata takar koke da aka gabatar a gabanata.

Abbas Machika ya shaidama kotun cewa samun wata takarda ba daga waccan kotun da ta bada umarnin a kama wanda ya daukaka karar.

Jimkadan bayan gama zaman, duka lauyoyin (2) na bangaren wanda ya daukaka karar Barista Abbas Machika dad a kuma na dayan bangaren Ibrahim Shehu sun amince zasu bi alkalin zuwa Funtua don cigaba da sauraren shari’ar ranar (25) ga wannan wata na Janairu da muke cikin.

Idan za’a iya tunawa dai Mahadi Shehu ya daukaka kara yana kalubalantar hukuncin da kotun shari’a ta yanke wanda ta bada umarnin a kamoshi sakamakon rashin bayyana a gaban kotun lokacin zaman sauraren kara da tayi a wasu makwanni da suka gabata cikin shekarar da ta gabata.

Kotun ta bada umarnin a kamo Mahadi Shehu a kawo shi gabanta taa karfi sakamakon kararshi da Mustapha Muhammad Inuwa ya kai akan yana cin zarafim sshi kuma yana bata mashi suna a shafukan sada zumunta na zamani.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ta Jefa Yaro Dan Shekaru Uku Rijiya

Next Post

’Yan Sanda Sun Kama Katsinawan Da Ake Zargi Da Aikata Damfara

RelatedPosts

Hadiza Usman

Hadiza Bala Usman Ta Yi Ta’aziya Ga Iyalan Marigayi Dikko Inde

by Sagir Abubakar
56 mins ago
0

Daga Abdullahi Sheme A ranar juma'ar da ta gabatane shugabar...

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

by Sagir Abubakar
1 hour ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Masana da masu ruwa da tsaki...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Sagir Abubakar
2 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Next Post
Damfara

’Yan Sanda Sun Kama Katsinawan Da Ake Zargi Da Aikata Damfara

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version