Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Kotun Kolin Iraki Ta Dakatar Da Zaben Raba Gardamar Yankin Kurdawa

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kotun kolin kasar Iraki ta bada umarnin soke gudanar da zaben raba gardamar da yankin kudrustan ya shirya gudanarwa a ranar 25 ga wannan wata na Satumba, har sai ta kammala sauraren kararakin da aka gabatar mata akan zaben, kamar yadda ta sanar a cikin wata sanarwa a yau litanin.

Ofishin Firaministan Iraki ya bayyana cewa Haidar Al-Abadi ne ya shigar da karar da ke kalubalantar duk wani shirin da zai kai ga ballewar ko wane irin yanki na kasar ta Iraki tare da bukatar ganin kotun ta soke gudanar da zaben.

samndaads

A cewar majiyoyi a majalisar dokokin kasar, a kalla yan majalisar dokoki yan shiá da turkawa 8 ne, da ke zama tsirari a yankin da ake jayayya a kansa na Kirkouk, a arewacin Bagdad ne suka shigar da bukatar ganin kotun ta hana gudanar da zaben raba gardamar.

Kasashe makwabta da Amruka da sauran masu korafi kan yankin da ke cin moriyar kwaryakwaryar yancin cin gashin kai tun cikin shekarar 1991, na fatan ganin yankin ya magance sabanin da ke tsakaninsa da mmahukuntan Bagdad, ba tare da ta kai shi ga ballewa daga kasar da yanzu haka mayakan jihadi ke ci gaba da jan daga a wasu tingaye biyu da suke rike da su ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsohon Shugaban Kasar Cote D’iboire Na Fatan Sauyi A Zaben 2018

Next Post

Guguwar Maria Za Ta Iya Yin Banna Fiye Da Irma -Cibiyar Binciken Guguwa Ta Amurka

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
11 hours ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
11 hours ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
1 day ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Guguwar Maria Za Ta Iya Yin Banna Fiye Da Irma -Cibiyar Binciken Guguwa Ta Amurka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version