Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Ku Bai Wa ’Yan Nijeriya Tsaro – Sanata Lawan Ga Afrika Ta Kudu

by Muhammad
November 30, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Dattawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Awwal Umar

 

samndaads

Shugaban majalisar dattawa, Dakta Ahmad Lawan ya bukaci hukumomin kasar Afirka ta kudu da su baiwa ‘yan Najeriya baki mazauna kasar tabbacin bada kariya a wuraren kasuwancin su da ke kasar.

Lawan ya yi wannan kiran ne a lokacin da tawagar mutune uku karkashin jagorancin jakadan kasar ta Afirka ta kudu a Najeriya, Mr. Thamsanga Dennis Mseleku, ta kai masa ziyara a Abuja. Inda ta samu rakiyar Mista Bobby J. Moroe da kuma Misis Boipelo Lefatshe.

Ya ce akwai kamfanonin kasar Afrika ta kudu da suka mai da Najeriya tamkar gidan su, dan cigaban da Najeriya ta ke so ta cim mawa a Afrika ta Kudu.

Lawan yace majalisar za ta cigaba da bada goyon baya ga bangaren zartaswa don ganin an bada cikakken tsaro ga wuraren kasuwancin ‘yan Afrika ta kudu, yana mai kira da kasar Afrika ta kudun da ta tabbatar da hakan ga ‘yan kasuwan Najeriya mazauna can.

Lawan yayi kiran karin hadin kai da aiki tare tsakanin majalisun dokokin kasashen biyu da zai amfani nahiyar Afrika baki daya.

Ya yaba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari da takwaran sa na Afrika ta kudu a bisa matakan da suka dauka na gyara dangantakar kasashen biyu da tayi tsami a lokacin baya.

Ya ce, ya zama wajibi ga kasashen biyu su cigaba da tabbatar da kyakykyawar dangantakar su saboda cigaban nahiyar Afrika.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Sami Tashin Gobara 14 Cikin Sati Daya A Kebbi – Sani Dododo

Next Post

Gwamnan Ondo Ya Yabi Shirye-Shiryen Rage Radadin Rayuwa Na Gwamnatin Tarayya

RelatedPosts

IPOB

IPOB Ta Bayyana Dalilin Arangamarta Da Sojoji

by Sulaiman Ibrahim
15 mins ago
0

A jiya ne 'Yan asalin Biafra (IPOB) da aka haramta...

NDLEA Ta Damke Mutum 544 Bisa Zargin Fataucin Kwayoyi A Borno

NDLEA Ta Damke Mutum 544 Bisa Zargin Fataucin Kwayoyi A Borno

by Sulaiman Ibrahim
17 mins ago
0

Shugaban hukumar yaki da sha tare da fataucin miyagun kwayoyi...

‘Yan Sanda Sun Ceto Yara Takwas, Sun Kama Masu Juna-biyu A Anambara

‘Yan Sanda Sun Ceto Yara Takwas, Sun Kama Masu Juna-biyu A Anambara

by Sulaiman Ibrahim
17 mins ago
0

An kama wasu mata takwas, ciki har da mata masu...

Next Post
Ondo

Gwamnan Ondo Ya Yabi Shirye-Shiryen Rage Radadin Rayuwa Na Gwamnatin Tarayya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version