Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ku Biya Ma’aikatan Ku Albashi, Su Na Cikin Tsanani, Cewar Buhari

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin jahohin da ma’aikatansu ke bin bashin albashi da fansho, da su biya ma’aikatan wandanda kacokam sun dogara ne akan albashin na su.

Shugaban ya damu da yadda gwamnonin suka gaza biyan hakkokin ma’aikatan da suka yi ritaya na daga fansho da garatuti duk da an dawo da kudin rance na ‘Paris club’ kuma an raba su ga jihohin Kasar.

samndaads

‘akwai yan Nijeriya da ba a basu albashinsu na watanni shida ba, da wadanda ma ba a biyasu hakkokin ritaya ba, don haka na umarci gwamnonin kasar nan da su biya ma’aikata  hakkokinsu saboda mafiya yawansu da shi suka dogara don gudanar da bukatun rayuwarsu.’ Inji Shugaban Kasa Buhari

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kaddamar Da Manhaja Mai Tona Asirin Masu Lalata Da Kananan Yara

Next Post

BANGON FARKO

RelatedPosts

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Borno

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

A kokarin gwamnatinsa na bunkasa ilimi, Gwamnan Jihar Borno, Farfesa...

Next Post

BANGON FARKO

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version