Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Kubutar Da ‘yan Sandan Da Aka Sace A Zamfara

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussain Baba, Gusau

Rundunar’yan sandan Jihar Zamfara ta samu nasarar gano jami’anta da aka sace a garin Keta da ke cikin Karamar Hukumar Tsafe. Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Zamfara, Shaba Alkali ne ya tabbatarwa da manema labarai haka a ofishinsa da ke Gusau, ranar Asabar 16 ga Satumbar, 2017.

samndaads

‘yan sandan dai an sace su ne da tsakar ranar Litinin 5 ga watan Satumbar 2017, inda wasu mahara da suka haura 20 suka yiwa ofishin ‘yan sanda dake garin Keta dirar mikiya, suka farfasa kayayyakin ofishin, suka yi awon gaba da jami’ai har uku, sannan suka saki dukkanin mutanen da ake tsare dasu a ofishin.

Kwamishinan ‘yan Sandan ya bayyana cewa “Rundunar ‘yan sanda ta yi iyaka kokarinta wurin ganin ta gano wadannan jami’an nata da aka sace.Sunayen jami’an da aka sace, kuma muka samu nasarar kwato su akwai; ASP Ahmad Shehu da Sajant Safiyanu Bara’u da kuma Musa Balarabe.”

Haka kuma ya yi kira ga jami’ansa cewa da zarar sun ga abin da basu gane masa ba, su yi kokari su aika da rahoto domin a iya daukar mataki da gaggawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Biyafara: Da Zubar Da Jinin Da Ake Yi Gwamma A Raba Nijeriya –Shehu Aljan

Next Post

Sojoji Ba Su Da Hurumin Lika Wa ’Yan Biyafara Ta’addanci, In Ji PDP

RelatedPosts

Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro

Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da murabus din shugabannin...

Zakzaky

Korona: Ku Mika Matar Sheikh El-Zakzaky Cibiyar Killacewa

by Muhammad
21 hours ago
0

–Umarnin Kotu Ga Gidan Yarin Kaduna Daga Rabiu Ali Indabawa,...

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Next Post

Sojoji Ba Su Da Hurumin Lika Wa ’Yan Biyafara Ta’addanci, In Ji PDP

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version