Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Kwadago Ta Bayar Da Sabon Wa’adi

by
4 years ago
in LABARAI
1 min read
Babu Tabbacin Samun Karin Albashi A Watan Satumba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

A shekaran jiya ne kungiyar kwadago ta bayar da sabon wa’adi na watan Disamba da ya zama lokacin karshe da gwamnatin Nijeriya za ta amince da karancin albashi na Naira 30,000..
Kungiyar ta yi gargadi cewa, ba za taba amince wa da rage ko sisin kwabo daga cikin Naira 30,000 da ta ayyana a matsayin ma fi karancin albashi, sannan kuma jinkirta amincewa ma da wannan bukata ba zai haifar da abu mai kyau ba.
Shugaban kungiyar ‘yan kasuwa Kwamared Bobboi Bala Kaigama da babban sakatare kungiyar manyan ma’aikata ta Nijeriya, Kwamared Bashir Lawal,su ne suka yi wannan gargadin a lokacin da suke yin mitin na a Chida Hotel, da ke Abuja ranar Talatar da ta gabata.
Suka yanzu haka ma’aikatan nijeriya sun sa idanu su ga cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da wannan doka ta karancin albashi.
A jawabin day a gabatar Kwamared Kaigama,ya bayyana cewa, abin da kungiyar kwadago ke sa rai shi ne a biya ma’aikata da wannan sabon tsarin acikin watan Disambar nan mai zuwa.
“Bisa wannan alkawarin da muka yi ne muke kira da babbar murya ga gwamnatin tarayya da ta tabbatar da wannan doka ta ma fi karancin albashi a matsayin Naira dubu 30,000,”.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Shigowa Ta Barauniyar Hanya: Gwamnatin Nijeriya Ta Bude Cibiyar ‘Yan Hijira

Next Post

Kanjamau: Kaso 70 Na Masu Shan Magani A Nijeriya Mata Ne

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
2 hours ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
4 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
4 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

Next Post

Kanjamau: Kaso 70 Na Masu Shan Magani A Nijeriya Mata Ne

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: