Umar Faruk">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kungiyar Kwadago Za Ta Tsunduma Yajin Aiki Yau A Kebbi

by Umar Faruk
January 6, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Karin Farashin Mai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar Kwadago ta Kasa (NJC) reshen Jihar Kebbi ta shirya tsaf, domin tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a duk fadin jihar ta Kebbi.

Bayanin hakan na kunshe ne a wata takardar da kungiyar ta Kwadago tare da hadin gwiwar sauran kungiyoyin hadaka na jihar a jiya da suka rubuta mai dauke da sa hannun sakataren kungiyar Kwadago na jihar ta Kebbi Kwamare SANI Muhammad Zuru da sakataren kungiyar TUC Kwamare Ibrahim Garba bayan kammala taron tattaunawa da suka gudanar a Sakatariyar ofishin kungiyar ta Kwadago da ke a Birnin-Kebbi, domin gudanar da tsare-tsaren yadda Yajin aikin zai kasance a duk fadin jihar.

samndaads

Haka kuma takardar ta ci gaba da cewa” idan karfe 12 na Daren ranar Talata 6 ga watan Junairu na shekara ta 2021, gwamnatin jihar Kebbi bata biya bukatun da suka gabata na hakkokin ma’aikatan gwamnatin jihar ba, kafin wannan wa’adin da suka baiwa gwamnatin jihar na mako biyu da suka aikewa Gwamna jihar Kebbi tun a cikin watan Disamba na shekara ta 2020 data kare, idan ba a iya cika wa ba, lalle babu makawa zasu fantsama Yajin aikin sai baba ta gani, inji takardar da kungiyar Kwadago ta fito a jihar bayan kammala taronsu na tattaunawa kan yadda yajin aikin zai kasance”.

Daga nan shugabanin kungiyoyin na kira ga ma’aikatan jihar dasu bada goyon bayansu ga tsunduma fagen yajin aikin domin ganin cewa hakkokinsu sun fito daga hannun gwamnatin jihar ta Kebbi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kakakin Majalisar Dokokin Kano Ya Yi Alkawarin Aiki Da Majalisar Mahaddata Alkur’ani

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Matashin Da Ya Kwakule Idanun Yaro A Bauchi

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Umar Faruk
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Umar Faruk
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Umar Faruk
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
’Yan Sanda

’Yan Sanda Sun Cafke Matashin Da Ya Kwakule Idanun Yaro A Bauchi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version