Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kungiyar  Makiyaya Ta Dauki Alkawarin Hukunta Makiyaya Masu Tura Dabbobi Gonaki

by Tayo Adelaja
October 1, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

 

Daga Abubakar Abdullahi Lafia

samndaads

Shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta Miyyetti Allah a Jihar Nasarawa, Alhaji Muhammadu Husseini, ya bayyana shan alwashin kungiyar na hukunta duk wani makiyayi, da aka kama yana kiwon dabbobinsa a cikin gonakin jama’a. Shugaban ya bayyana hakan ne a wurin bikin rantsar da sababbin zababbun shugabanin kungiyar reshen karamar hukumar Kokona a fadar Abaga Toni da ke garin Garaku .

Alhaji Muhammadu Husseini wanda ya koka da halayen makiyaya masu shiga gonakin manoma suna kiwo, ya sanar da cewa kungiyar za ta rika daukar matakan ladabtarwa a kan irin wadannan makiyaya da ke shiga gonaki da gangan. Ya kara da cewar, “Mun kafa kwamiti kuma za mu kafa wani, wadannan kwamitoci za su bi hanyoyin da suka dace na hukunci ga duk makiyayin, da ya shiga gona da gangan  ya da kuma bata amfanin gona”.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ra’ayoyinku Kan Cikar Nijeriya 57 Da Samun ’Yancin Kai

Next Post

An Kafa Ultimate Foundation Don Sada Zumunta Da Taimakon Marayu

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
46 mins ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Muhammad
8 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Muhammad
8 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post

An Kafa Ultimate Foundation Don Sada Zumunta Da Taimakon Marayu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version