Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Malaman Makarantun Fasaha Ta Nijeriya (ASUP) Sun Shiga Yajin Aiki Na Mako 2

by Khalid Idris Doya
5 days ago
in LABARAI
1 min read
Kungiyar Malaman Makarantun Fasaha Ta Nijeriya (ASUP) Sun Shiga Yajin Aiki Na Mako 2
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kungiyar malaman Kwalejin kimiyyya da fasaha (ASUP), ta ce za ta tsunduma yajin aiki na sati biyu a matsayin gargadi daga ranar 16 ga watan Mayu, 2022.

A sanarwar da ASUP ta fitar a ranar Laraba, ta ce, wannan matakin na zuwa ne bayan zaman gaggawa da Majalisar zartaswar kungiyar ta yi.

  • ASUU Ta Kara Tsawaita Yajin Aikinta Da Mako 12

Sanarwar mai dauke da sa hannun Shugaban kungiyar ta kasa, Anderson Ezeibe, da aka mata take da ‘Halin da ake ciki tsakanin Gwamnatin tarayya da ASUP gami da matsayar da Majalisar zartaswar ASUP ta cimma’

Labarai Masu Nasaba

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Kungiyar ta ce ta dauki matakin janye wani yajin aikin da ta shiga ranar 6 ga watan Afrilun 2021 ne a ranar 10 ga watan June 2021 sakamakon rattaba hannun yarjejeniya tsakanin kungiyar da gwamnati da cewa su bai wa gwamnati damar wata uku domin ta samu sararin biya musu bukatunsu.

Kungiyar sai ta yi zargin cewa bayan wata tara da cimma yarjejeniya gami da tunatar da gwamnatin da suka yi, Gwamnatin ta kasa cika musu alkawuransu.

Kungiyar ta ce idan gwamnati ta kasa cika musu alkawuransu zuwa mako biyu da suka ware to za su tafi yajin aikin sai baba ta gani domin Neman gwamnati ta cika musu alkawuransu.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Ta Kalubalanci Kasashe Mafiya Karfi Da Du Yi Alkawarin Kauracewa Neman Yin Babakere A Sararin Samaniya

Next Post

Kasar Sin Ta Samar Da Sama Da Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Biliyan 2.2 Ga Duniya

Labarai Masu Nasaba

ASUU Za Ta Daina Taya INEC Aikin Zabe

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

by Leadership Hausa
20 mins ago
0

...

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

by
46 mins ago
0

...

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
16 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
19 hours ago
0

...

Next Post
Kasar Sin Ta Samar Da Sama Da Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Biliyan 2.2 Ga Duniya

Kasar Sin Ta Samar Da Sama Da Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Biliyan 2.2 Ga Duniya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: