Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Kungiyar Malaman Polytechnic Za Su Tsunduma Yajin Aiki A 6 Ga Afrilu

by Sulaiman Ibrahim
March 19, 2021
in LABARAI
1 min read
Kungiyar Malaman Polytechnic Za Su Tsunduma Yajin Aiki A 6 Ga Afrilu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Kungiyar Ma’aikatan Kwalejin Fasaha (ASUP) za ta tsunduma yajin aiki a duk fadin kasar nan daga 6 ga Afrilu, 2021 kan zargin abun da ayyana da  ‘’ al’adar sakaci da gwamnati keyi kan batutuwan da suka shafi bangaren ilimin kimiyya da fasaha. ’’

Shugaban kungiyar ASUP, Anderson U Ezeibe, ya shaidawa manema labarai a karshen taron da kungiyar ta gudanar a Kwalejin Hassan Usman Polytechnic, Katsina cewa akwai manyan kalubale shida da suka sanya kungiyar fadawa cikin wannan yajin aikin.

Ya ce gwamnati na ci gaba da gazawa wajen magance su tsawon shekaru.

Matsalolin, a cewarsa, sun hada da rashin aiwatar da yarjejeniyar ASUP / FG ta 2010, rashin biyan albashi da kuma biyan sabon mafi karancin albashi a wasu makarantun kimiyya da fasaha mallakar gwamnatin jihohi da sauransu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Jadawalin Kofin Zakarun Turai

Next Post

Ma’aikatar Lafiyar Kamaru Ta Godewa Sin Bisa Tallafin Kayan Yaki Da Annoba

RelatedPosts

Fasa Rumbunan Tallafi

‘Yan Daba Sun Tarwatsa Zaben Shugabannin PDP Na Shiyya

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa ’Yan daba sun tarwatsa taron Arewa...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Gwamna Ganduje Ya Bukaci Kungiyar AFAN Da Su Kara Jajircewa Domin Habaka Tattalin Arziki

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi...

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. A ranar Juma'ar da ta gabata...

Next Post
Ma’aikatar Lafiyar Kamaru Ta Godewa Sin Bisa Tallafin Kayan Yaki Da Annoba

Ma’aikatar Lafiyar Kamaru Ta Godewa Sin Bisa Tallafin Kayan Yaki Da Annoba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version