Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kungiyar Matasa Ta Shawarci ‘Yan Arewa Su Dakatar Da Balaguro Zuwa Kudu

by Muhammad
February 14, 2021
in LABARAI
1 min read
Kungiyar Matasa Ta Shawarci ‘Yan Arewa Su Dakatar Da Balaguro Zuwa Kudu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar Matasan Arewacin Nijeriya (NYCN) ta yi Allah wadai da hare-haren da ke ta faruwa a yankin Kudu maso yammacin Nijeriya. Hakazalika ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta daukar mataki kan lamarin.

Kungiyar  ta nuna damuwarta kan yawan hare-haren da ake kaiwa kan ‘yan Arewa, musamman harin baya-bayan nan a kasuwar Sasha ta karamar Hukumar Akinyele da ke jihar Oyo.

samndaads

Wata sanarwa daga kakakinta, Mock Kure, ta ce: “Hankalin Majalisar Matasan Arewacin Nijeriya ya karkata ne kan barna da ake yi wa ‘yan Arewa, musamman a Kasuwar Sasha ta Karamar Hukumar Akinyele, Jihar Oyo, Kudu maso Yammacin Nijeriya.

Kungiyar ta lura da boyayyar manufar da ake da ita na korar ‘yan Arewa mazauna yankin, tare da yin kira ga dukkan makiyaya da gwamnan Ondo Rotimi Akeredolu, da su bar Mazaunan Gandun Dajin jiharsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rikicin Kabilanci: Gwamnoni Biyu Sun Ziyarci Kasuwar Sasha A Ibadan

Next Post

Ranar Rage Harajin Shigo Da Motoci Za Ta Fara Aiki – Kwastom

RelatedPosts

Matsalar Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa

Matsalar Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Daga Ibrahim Ibrahim, Kaduna A jiya Alhamis ne masu ruwa...

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 300 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 300 A Zamfara

by Muhammad
16 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa 'yan bindiga sun kai...

Yadda ‘Yan Kungiyar Asiri Suka Tayar Da Hankulan Jama’a A Lokoja

Yadda ‘Yan Kungiyar Asiri Suka Tayar Da Hankulan Jama’a A Lokoja

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Ahmed Muhammed Danasabe, Lokoja Mazauna birnin Lokoja da kewayenta,...

Next Post
Jihar Legas Ta Yi Gargadi A Kan Sayen Motoci Masu Matsala

Ranar Rage Harajin Shigo Da Motoci Za Ta Fara Aiki – Kwastom

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version