Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Kungiyar Matasan Arewa Ta Janye Wa’adin Da Ta Ba ‘Yan Kabilar Igbo

by Tayo Adelaja
August 25, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar matasan Arewa (Coalition of Northern Youth Groups CNYG) ta janye wa’adin da ta ba ‘yan kabilar Igbo na su tattara Inasu-Inasu su koma yankinsu a duk jihohin arewa 19 kafin 1 ga watan Oktoba.

Kungiyar ta sanar da hakan ne a wani taron da ta yi a Otel din Transcorp dake Abuja.

Taron kngiyar ya samu halartar wasu daka cikin dattijan Arewa da kuma sarakunan Igbo, Gwamnan Jihar Borno na cikin wadanda suka samu damar halartar taron, kamar yadda  kakakin kungiyar (CNYG), Alhaji Abdulaziz Sulaiman ya bayyanawa manema labarai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugabannin PDP Da APC Sun Ziyarci Shugaba Buhari

Next Post

Ziyarar Da Shugabannin PDP Da APC Suka Kai Wa Shugaba Buhari Yau

RelatedPosts

Daraktar WTO: Akwai Bukatar Karfafa Hadin Gwiwar Bangarori Daban Daban A Yayin Da Ake Fama Da Annoba

Daraktar WTO: Akwai Bukatar Karfafa Hadin Gwiwar Bangarori Daban Daban A Yayin Da Ake Fama Da Annoba

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga CRI Hausa Ngozi Okonjo-Iweala, babbar daraktar kungiyar cinikayya ta...

Hukumar Zabe

Hukumar Zaɓe Ta Yi Barazanar Hukunta Jam’iyyu Masu Rikicin Zabukan Cikin Gida

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta yi barazanar za ta...

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Suleiman Ibrahim Bayan shekaru 31 akan mulki, Shugaban Chadi,...

Next Post

Ziyarar Da Shugabannin PDP Da APC Suka Kai Wa Shugaba Buhari Yau

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version