Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Musulunci Ta JNI Ta Taya Daukacin Musulmi Barka Da Sallah

by
10 months ago
in LABARAI
1 min read
JNI
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Tukunyar Gas Ce Ta Fashe Ba Bam Ba —Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Daga Ahmed Muh’d Danasabe, Lokoja

Babban kungiyar Musulunci ta Jama’atu Nasril Islam( JNI) mai hedikwata a Kaduna tana yiwa daukacin al’ummar musulmin Nijeriya murnan babban Sallah.
Sakataren kungiyar ta JNI, Dakta Khalid Aliyu ne ya sanar da hakan a Kaduna.
Kamar yadda sanarwan tace, Kungiyar ta JNI karkashin shugabamcin Mai Alfarma, Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar na taya daukacin al’ummar musulmi murnan babban Sallah.
Sanarwan tayi bayani kamar haka” Muna rokon Allah Ya sanya sunayenmu cikin wadanda  zai  karbi ibadunsu da layyarsu cikin wadannan kwanaki.
“Allah baya bukatar jinanen abinda muka yanka ko namansu” kamar yadda Aliyu yace.
Sakataren kungiyar ta JNI ya kuma tunatar da al’ummar musulmi da suyi Azumi a yau Litinin na yinin ranar Arafat.
” Kada mun manta da ambaton Allah a koda yaushe, mu gode masa bisa ni’imarsa” Cewar Aliyu.
Ya kuma yi kira ga sauran yan uwa musulmi da suyi taka tsan tsan da hali na tsaro,gami da bin dokar karkarewar numfashi ta cobid 19( Korona).
Yace za a iya amfani da jami’an tsaro  wajen tabbatar da kawo zaman lafiya a wannan kasa.
” Muna kira ga Gwamnati data kara himma wajen daukar matakai na tsaro” Inji Dakta Aliyu.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Matar Gwamnan Zamfara Ta Bukaci Al’umma Da Su Yi Addu’o’in Zaman Lafiya

Next Post

Sakon Babbar Sallah: Atiku Ya Bukaci A Kawo Karshen Kisan ‘Yan Nijeriya

Labarai Masu Nasaba

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Tukunyar Gas Ce Ta Fashe Ba Bam Ba —Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano

by
7 hours ago
0

...

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

by
9 hours ago
0

...

Yanzu-yanzu: EFCC Ta Cafke Akanta Janar Na Kasa, Ahmed Idris Bisa Zargin Badakala

Yanzu-yanzu: EFCC Ta Cafke Akanta Janar Na Kasa, Ahmed Idris Bisa Zargin Badakala

by Khalid Idris Doya
20 hours ago
0

...

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
1 day ago
0

...

Next Post
Atiku Abubakar

Sakon Babbar Sallah: Atiku Ya Bukaci A Kawo Karshen Kisan 'Yan Nijeriya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: