Idris Umar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kungiyar NASU Reshen ABU Ta Yi Zanga-zangar Gargadi A Zariya

by Idris Umar
January 14, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Kungiyar NASU
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar ma’aikatan jami’o’i, NASU, reshen jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ta bi sahun takwarorinta na.sauran jami’o’i wajen gudanar da zanga-zangar gargadi ga gwamnatin tarayya.

Da sanyin safiyar ranar Laraba, 13 ga Janairu, 2021, mambobin kungiyar suka yi dandazo a harabar jami’ar tare da rera wakokin neman ‘yanci.

samndaads

Wakilin LEADERSHIP A YAU na daya daga cikin wakilan kafafen yada labarai da suka shaida yadda al’amarin ya gudana.

Kungiyar ta bayyana wasu koke-koke da korafe-korafe da gwamnati ya kamata ta sauraresu amma abin ya ci tura, bisa haka ne wakilinmu ya nemi jin ta bakin sakataren kungiyar Kwamred Emmanuel Adugwu dangane lamari don haka ne take ya bayyanawa duniya bukatun nasu, kai tsaye kuma ya fara ne da cewa, “dalilin yin wannan zanga-zangar tamu shine muna neman hakkokinmu ne daga gwamnatin tarayya, tun Oktoba akwai maganar alawus dinmu, akwai ariyas na mafi karancin albashi, akwai rashin bin tsari wajen biya da IPPS, akwai kin yin yarjejeniya tsakanin kungiyar mu wanda gwamnatin tarayya ta yi da kuma rashin biyan mambobinmu da suka bar aiki. Shi ya sa muka fito domin nunawa gwamnatin tarayya cewa ba ta dube mu ba, ba ta yi gyara ga al’amurran da muka bayyana ba.”

An yi taro lafiya an tashi lafiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kimanin 13,000 Suka Amfana Da Tallafin Gwamnatin Buhari A Nasarawa

Next Post

’Yan Sanda Sun Tabbatar Da Kisan Dan Uwan Akanta Janar Na ​​Imo

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Idris Umar
20 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Idris Umar
20 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Idris Umar
20 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
’Yan Fashi

’Yan Sanda Sun Tabbatar Da Kisan Dan Uwan Akanta Janar Na ​​Imo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version