Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Sakkwatawa Mazauna Abuja Ta Taka Rawar Gani – Dangaladima

by
4 months ago
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Muhammadu Bello Dangaladima shi ne Sakataren tsare-tsare na kungiyar Sakkwata mazauna Abuja, a hirar da ya yi da LEADERSHIP HAUSA ya bayyana yadda kungiyar take taimakawa mambobinta.

Ya bayyana cewar kungiyar tasu tana da mambobi 5000 wadda take da shugaba daya da yake jagorancin kasar baki daya da sauran kananan shugabannin yanki wadanda suke kulawa da wuraren da ke karkashin babbar kungiyar.

Labarai Masu Nasaba

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Ya yi bayani inda ya ce da farko ana amsar Naira 100 daga ko wanne dan kungiya duk mako, daga baya kuma aka ga kudin sun yi kadan, aka dauki matakin kwanne shugaban yanki ya kawo Naira 1000. Ya ce wadannan kudaden da ake tarawa na mako, wani lokaci ana samun dubu hamsin, yayin da wani lokaci kuma fiye da haka.

Ya ci gaba ce idan wani al’amarin gaggawa ya taso, kowanne mamba yana ba da Naira dubu daya da za a hada gaba daya don a ga cewar an yi maganin matsalar.

Daga karshe ya ya ba da misali idan wani mamba ya shiga matsala sanadiyar halin rayuwa wato ya kasance babu kudaden da zai yi harkokin kasuwancinsa, akwai taimakon da ake ba shi domin ya ci gaba da gudanar da harkokin kasuwancisa. Ya kara da cewa shi yake yanke shawara kan ko nawa zai iya bayarwa a kowanne makon wajen biyan bashin da kungiyar ta taimaka masa.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ana Sukar Shugaban FIFA Kan Mayar Da Kofin Duniya Duk Bayan Shekara Biyu

Next Post

NLC Ta Nemi Ma’aikatu Da Kamfanoni Su Yi Koyi Da SEMA

Labarai Masu Nasaba

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Wajibi Ne Jam’iyyu Su Kiyaye Wa’adin Zabubbukan Fitar Da Gwani -INEC

INEC Ta Soki Masu Neman Shugabanta Ya Fito Takara

by Musa Danmahawayi
7 days ago
0

...

Next Post
NLC

NLC Ta Nemi Ma’aikatu Da Kamfanoni Su Yi Koyi Da SEMA

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: