Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kungiyar ‘Yan Barandon Shanu A Benin Ta Yi Sabon Shugaba

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga A.A.Masagala Benin

A cikin wannan makon ne ‘yan kasuwa da aka fi sani da suna ‘yan baranda a babbar kasuwar shanu ta Benina  Jihar Edo, suka zabi sabon shugabansu wanda zai maye gurbin tsohon shugabansu kana ya jagorance su a kan harkarsu ta baranda a babbar kasuwar.

samndaads

Bayan takarar kujerar shugabancin a tsanin wasu mutum uku, wato Malam Hussaini Baba Damare da Alhaji Rabi’u sai kuma Malamu Musa Hamidu, inda a karshe Alhaji Rabi’u ya samu samu nasarar lashe zabe inda ya doke abokan takararsa da kuri’u 18.

Da yake zantawa da wakilinmu, sabon shugaban Alhaji Rabi’u, ya bayyana jin dadinda game da wannan nasarar da ya samu, tare da yin godiya ga Allah da kuma shan alwashin cewa zai kwatanta adalci a tsakanin duka mambobinsu ba tare da nuna wariya ko son kai ba.

Ya karasa da cewa, “Burina shi ne in ga mun hada kai a kan abin da zai kawo mana ci gaba da zaman lafiya a tsakaninmu da juna da kuma sauran jama’a, sannan ina jaddada kirana a gare mu da mu kasance masu gaskiya da rikon amana a harkokinmu baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Zan Taimaka Wa Ma’aikatan Bogi A Karamar Hukumar Kalgo Ba — Namashi Diggi

Next Post

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Kafa Hukumar Kare Hakkin Nakasassu

RelatedPosts

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Borno

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

A kokarin gwamnatinsa na bunkasa ilimi, Gwamnan Jihar Borno, Farfesa...

Next Post

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Kafa Hukumar Kare Hakkin Nakasassu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version