Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Kungiyar ‘yan kasuwa Ta Kaurace Wa Yajin Aiki A Zamfara

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in KASUWANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar

Kungiyar ‘yan kasuwar jihar Zamfara ta turje da kaurace wa yajin aikin kungiyar kwadago ta bada umarni a fadin jihar. Shugaban matasan ‘yan kasuwar kuma mataimakin shugaban Cibiyar kasuwanci na jihar Alhaji Mustafa Ma’azu Walin Kwatarkwashi, ne ya bayyana wa Leadership A yau haka a lokacin da ke zanta wa da wakikinmu a shagonsa da ke tsohuwar kasuwar Gusau.

samndaads

Walin Kwatarkwaahi ya bayyana cewa “kungiyar kwadago ta jihar Zamfara ta shigo kasuwa don rufe ta mu mara masu baya muka ce haka bat a sabu wa bindiga a ruwa, don kuke da matsala da gwamnatin ba mu ba”.

A nan ne Walin ya yi musu waiwaye adon tafiya a kan kin mara musu baya inda ya bayyana cewa” a zangoan farko na gwamna Yari, gwamnatin tarayya ta bai wa’‘yan kasuwarmu biliyan biyu don bunkasa kasuwanci da kudin suka makale muka nemi gudunmowarku don kudin su fito babu wani tallafin da kuka ba mu, sai da gwamnan Jigawa na yanzu Alhaji Badaru lokacin shi ne shugaban Cibiyar Kasuwanci ta kasa ya zo har Gusau ya tsaya tsayin daka sai da ya ga gwamna Yari ya  ba mu wadannan kudaden”. Kuma sanda tsohun gwamnan Zamfara na mulkin Soja Kanal Jibiril Bala ya nemi tashinmu a wannan kasuwa muka tsaya kai da fata har da zuwa kotu babu gudunmowar kungiyar Kwadago. Don haka, babu dalilin da zai sa mu kulle kasuwa don biyan bukatun wasu .

SendShareTweetShare
Previous Post

Gidauniyar HOME Ta Koka Kan Shigo Da Gurbatacciyar Masara Nijeriya

Next Post

Gwamnatin Katsina Za Ta Gina Kwalejin Horon Sana’o’i A Garin Majigiri

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
2 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Gwamnatin Katsina Za Ta Gina Kwalejin Horon Sana’o’i A Garin Majigiri

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version