Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Kwamandan Sojin Sudan Ta Kudu Ya Mutu A Gidan

by Tayo Adelaja
October 25, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Kwamandan sojojin Sudan ta Kudu da aka kama su da laifin yi wa wasu mata masu aikin agaji fyaɗe ya mutu a gidan waƙafi. An samu gawar Luka Akechak a gidan wakafin da yake tsare.

Kwamandan sojojin Sudan ta Kudu wanda ƙarƙashin kulawarsa ne aka zargi sojoji da laifin kashe wani ɗan jarida, da kuma yiwa a ƙalla mata ma’aikatan agaji huɗu na ƙasa da ƙasa fyade a shekarar da ta gabata.

Da farko dai an samu gawar Lautanal Luka Akechak, mace a inda ake tsare da shi tun sama da mako guda da ya gabata, amma sai ranar Juma’a aka fitar da rahotan mutuwar.

“Luka Akechak dai ya mutu. Kuma mutuwar ajali ce.” A cewar Domic lokacin da yake magana da’yan jaridu.

Shine babban wanda ake zargi a ta’asar da sojojin Sudan ta Kudu suka aikata, wanda hakan yake nuna yadda yake da matukar wahala wajen gabatar da waɗanda ake zargin take haƙƙin bil Adama ga shari’a a ƙasar, wacce ta share shekaru hudu tana fama da tashin hankali.

Ɗaya daga cikin matan da aka yiwa fyaden ta zargi Akechak da umartar sojojin dake karkashinsa su yiwa mata ma’aikatan agajin fyade a otel din Terrain dake Juba cikin watan Yulin shekarar 2016.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Aka Yi Bukin Gwarzon Ɗan Ƙwallon Duniya

Next Post

Amurka Ba Za Ta Kwashe Dakarunta Daga Nijar Ba

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
2 weeks ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
2 weeks ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Amurka Ba Za Ta Kwashe Dakarunta Daga Nijar Ba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version