Sagir Abubakar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kwamishinan Kasa Na Katsina Ya Mika Rahotonsa Kan Saukaka Takardar Fili

by Sagir Abubakar
December 31, 2020
in LABARAI
1 min read
Kwamishinan Kasa Na Katsina
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Jihar Katsinaa ta samar da kayayyaki na zamani ga ma’aikatar kasa da safiyo domin samun sauki wajen bayar da takardar mallakar fili ga al’ummar jihar nan.

Haka nan kuma gwamnati ta samar da motoci domin duba dukkan wasu harkoki da suka shafi filaye a jihar nan.

samndaads

Kwamishinan kasa dda safiyo na jiha, Town Planner Usman Nadada ya sanar da hakan a lokacin da shi da sauran manyan jami’an maa’aikataar suka halarci wani shirri naa bugo waya naa giddan rediyon jiha “sha yanzu”

Yaace irin wannan kokarin daga gwamnati yaa kawo canje-canje masu ma’ana aa ma’aikatar daga yin aiki da hannu zuwa na’ura maai kwakkwalwa.

Kamar yadda yace, maa’aikatar tana kula da kan iyakoki na jiha domin magance matsalar cin iyaka.

Shima da yake magana General Manager hukumar tsara birane ta jiha Alhaji Aminu Mijinyawa, yace hukumar tana aiki ba dare ba rana domin magance ayyuka maras kyau na masu sayar da filaye.

Ya kuma ce, hukumar ta tsara birane tana aiki domin tabbatar da ganin cewa an gudanar kafa hukumar ta tanada.

A nashi gudummuwar Daraktan kula da bayar da filaye na ma’aikatar Alhaji Muhammad Tukur Dahiru, ya bukaci al’ummar jihar nan das u mallaki takardar malllakar filaye ga filayensu.

Yace gwamnati ta rage kudaden da ake biya wajen mallakar takardun domin baa karin jama’a dama a jihar nan su mallaki takardar cikin sauki.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Sandan Katsina Sun Yi Nasarar Kama Gungun ’Yan Fashi

Next Post

Kammala Gina Sansanin NAF A Gombe Zai Karfafa Yaki Da ’Yan Ta’adda – Gwamna Inuwa

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sagir Abubakar
4 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Sagir Abubakar
10 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Sagir Abubakar
10 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Sansanin NAF

Kammala Gina Sansanin NAF A Gombe Zai Karfafa Yaki Da ’Yan Ta'adda – Gwamna Inuwa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version